sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Arziki da ni'ima_tareda Alkalamin Assayid Ali bn Husaini Alawi
- » Mai lamintar da Barewa
- Fikhu » taklidi shine riko da ra’ayin wani domin aiki da shi a far’aiyyat ko kuma lazimtarsa cikin akidu
- Akida » ADALCIN ALLAH MATSARKAKIN SARKI
- » Bahasul karijul fikhu 25 ga sha’aban zaman a 108
- » Addu’a mabudin ibada
- » darussan yakini cikin sanin asalan addini
- » Tuba da tubabbu kan hasken kur’ani da sunna
- » Imam Sadik (as)
- Akida » Kibiya ta uku
- » Mace da tawayarta
- » Kashe-kashen ma'arifa
- » SIRRIN SALATI
- Tarihi » Gwamnatin zalunci ta Abdul-Malik ibn Marwan Iban Hakam
- » (Zinare mai tsada cikin sanin sarkin muminai Ali (as
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Wakilai da gwamnoninsa a fadin garuruwan musulmai sun yi mulki na zalunci da matsi don karfafa turakun gwamnatinsa.
Mas'udi ya rubuta cewa: Abdul Malik Ibn Marwan ya kasance mutum mai zubar da jini, gwamnoninsa da wakilansa misalin Hajjaj da ya kasance gwamnan Iraki da Muhallab Gwamnan Kurasan da Hisham Ibn Isma'il Gwamnan Madina dukkaninsu sun kasance irinsa zubar da jini da kisa.
Note page no 63 akwai rubutu anan..
Bayan mutuwar Abdul Malik sai `dansa Walidu ya karfi ragama halifanci, duk da cewa Walidu ya kasance yana son gina kasa da rayata amma tareda haka ya sai ya zamana ya cigaba ya dora inda babansa ya tsaya ya nada lalatattun mutane Azzalumai matsayin wakilansa kan al'umma yanayin da ya kara kuntata rayuwar mutane.
A wannan zamani yankin Sham ya kasance karkashin ikon Walid, a Iraki ya nada Hajjaju Ibn Yusuf Sakafi, a Hijaz kuma Usmanu Ibn Hubaratu, a Masar Kurratu Ibn Sharik, dukkaninsu sun shahara da rashin adalci.
Ance tareda la'akari da wannan rashin adalci na shugabanni da danne hakkokin musulmai Imam Sajjad a cikin bayaninsa ya karkasa mutane wannan zamani zuwa gida shida, ya siffanta masu rike da ragamar iko da mulki da Zakuna, sannan ya kamanta talakawan da ake Mulki da Tumaki ya samu kansa tsakankanin Zakuna da Kuraye da Dila da Aladu ya kasance Zakuna suna `daye nama da kashi da fata .Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Taskar Adduoi 5
- ME YASA YAN SHIA SUKE KIRAN SUNAN YAYAN SU DA ABDU ALI KO ABDU ZAHRA……..?
- Wasiyyai da tsarkakakken tsatso
- DAN KASUWA DA MAI KETARA
- KISSAR SOYAYYA
- Haqiqanin Ruhi
- GISHIRI CIKIN TAFIN HANNU
- WANI TSONI DAGA HASKE DAGA RAYUWAR AYATULLAHI MUKADDISUL ARDABILI (KS)
- MENE NE YA SANYA AKA HAIFI ALI (AS) A CIKIN DAKIN KA’ABA
- Ta wacce hanya mutum zai zama Arifi