sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Kowacce rana ashura ce kowacce kasa ma karbala ce
- Tarihi » Imam Hadi (a.s) tareda Makarantun Kalam (Tauhid)
- » Yanzu ba zaku yi duba zuwa ga Rakumi ba yaya aka halicce shi_ ina fuskar kamanceceniya
- » Bahasul karij: Fikihu zama na (103) kashi (1)
- » Taskar Adduoi 1
- Fikhu » Bahasul Karij-bahasi cikin wadatarwar tasbihatus Sugra kafa daya cikin halin larura
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- » Hasken haskaye nutsuwar zukata
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- » Abuta ko qawance
- Tarihi » Kafar sadarwa da wakilci
- » Rigima da dauki ba dadi tsakanin hankali da wahami
- » SHIN MUTUM YANA DA ZABI KO KUMA AN MASA TILAS NE_TAREDA AYATULLAH ASSAYID ALI-ALAWI
- » Mace da tawayarta
- » Ta yaya za mu iya karbar ko dogaro da masdarin hadisi tareda cewa kwafin asalin masdarin wasu ba’arin malamanmu sun karbe shi ne da kyautata tsammani ba tareda sun san asalin marawaicin hadisin ba ko sun taɓa ganinsa
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Addu’a mabudin ibada tare da Alkalamin Sayyid Adil-Alawi
Daga cikin addu’o’in da na jarraba su da kaina cikin neman farin ciki kuma hakika na lazimce su tun lokaci mai tsawo kuma nag a alheri da farin ciki cikin rayuwata shi ne addu’ao’in da suka zo cikin littafin (Mafatihul Jinan) cikin zirin addu’ar bayan idan sallar asubahi, ya zo daga shugabana Sadik (as) fadinsa: mene ne ya hanaku karanta wannan addu’ar sau uku safe da yamma
(اللهم مقلب القلوب والأبصار ثبت قلبي على دينك، ولا تزغ قلبي بعد إذ هديتني، وهب لي من لدنك رحمة إنك انت الوهاب، وأجرني من النار برحمتك، اللهم امدد لي في عمري، وأوسع عليّ في رزقي، وانشر علي رحمتك وإن كنت عندك في أم الكتاب شقياً فاجعلني سعيداً، فإنك تمحو ما تشاء وتثبت وعندك أم الكتاب)
Ya Allah ya mai jujjuya zukata da idanu ina rokon Allah ka tabbatar da zuciyata a kan addininka, kada ka karkatar da zuciyata bayan ka riga ka shiryar dani, ka bani rahama daga gareka lallai kai mai yawan kyauta ne, ka tseratar dani daga wuta da rahamarka, ya Allah ka tsawaita rayuwata, ka yalwata arzikina, ka yada rahamarka a kaina, idan wurinka na kasance cikin uwar littafi shakiyi to ka mai da ni mai arziki, lallai kai kana shafe abin da ka so ka tabbatar da abin da ka so gareka asalin littafi yake.
Ina hadaku da Allah ina hadaku da Allah kan riko da wannan addu’a da na samata suna da makullin farin ciki domin bude kofofin rana da dare, me yafi kyawu daga abinda yake boye bayan kowacce kalma daga kalmomin cikin addu’ar daga ma’anoni da mafhumai da ilimummuka, fadinka (allahumma) ma’ana ya Allah, lallai kai ka shiga hallarar ubangijin talikai kana mai munajati da shi kan akiransa kana siffanta shi da cewa shine mai jujjuya zukata da idanu mai sassauya karfi da halaye mai tafiyar da dare da rana, idan zuciya ta kasance busashshiya to ya ubangiji ka sauyata zuwa ga mafi kyawun hali ka maida ta zuciya mai taushi lafiyayya, idan cikinta akwai gaba to sanya kauna da soyayya cikinta da makamanta haka, idan zuciya ta kasance cikin halin jujjuyawa da sauyi sai nka sameta tana karkace hanya da kangarewa kafafuwa su zame, to Allah ina rokonka ya ubangiji ya abin bauta ta ka tabbatar da zuciyata kan addininka da ka yardar mini da shi wand ashine muslunci
(ورضيت لكم الإسلام ديناً)
Na yardarm muku da muslunci addini.
Lallai cikinsa akwai alherin duniya da lahira, da zan Imani da shi inyi aiki da shi tareda tabbatuwar kafafuwa to kada ka zamar da zuciyata ta ynada ba zata karkata ga hagu ko dam aba ma’ana ga waninka wane da wan, bayan ka rigaya ka shiryar dani madaidaicin tafarki da wilayar sarkin muminai Aliyu bn Abu dalib (as) sannan ya ubangiji lallai kai mai yawan kyauta ne kana kyautar arziki da falala da alheri ga wanda ka so ba tareda lissafi ba, kuma ba tareda cancantuwa ba, domin ita kyauta karamci da girmamawa da tareda cancantuwa ba, kadai dai ina neman hakan daga gareka domin kai mai yawan kyauta, sannan ka kubutar dani daga azabar wutarka da fushinka da rahamarka ta jin kai kebantatta da muminai cikin duniya da lahira.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Baqon Kurasan
- Addu’o’i da wuridai masu tarin yawa tareda ba’arin tasirinsu na duniya da lahira
- Bahasul karijul fikhu 25 ga sha’aban zaman a 108
- IMAM HASSAN ASKARI DA TALAKAWA
- KISSAR SOYAYYA
- DAN KASUWA DA MAI KETARA
- Malamai magada Annabawa: tarihin Ayatullahi Assayid Abu Hassan Musawi Isfahani
- KARIJUL FIKHU 5 GA WATAN RABI’U AWWAL SHEKARA 1441
- Sai nayi na so abu kaza, sai muka so abu kaza niyya, sai ubangiji ya nufi abu kaza
- Taskar Adduoi 5