sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Ashura gagara misali da fahimta-tare da alkalamin sayyid Adil-Alawi (dz)
- » HIKAYAR KARE DA MAI GIDANSA
- » Sai nayi na so abu kaza, sai muka so abu kaza niyya, sai ubangiji ya nufi abu kaza
- » bahasul karijul fikhu: ayyana kammalalliyar sura. zama na 106 23 ga Sha'aban
- Akida » Gamammiya Annabta da kebantacciya daga cikin hadisai masu daraja
- Akida » SHIN IMAM HASSAN A.S YANA DA WANI AIBU
- » Ma'aikaci tsoho
- » Tuba da tubabbu kan hasken kur’ani da sunna
- » sakafa da sakafantacce a mahangar muslunci
- Fikhu » KARIJUL FIKHU 5 RABIU SANI 1441 CIKIN TA’ARIFIN IJTIHADI A ISDILAHI DA NAKADI A KAN TA’ARIFOFIN DA AKA AMBATA
- » Kowacce rana ashura ce kowacce kasa ma karbala ce
- » MALAMAI MAGADA ANNABAWA_TARIHIN SHAIK JAFAR TUSTARI.
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » Falsafa da siaysa acikin muslunci
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
An hakaito cewa a wata rana wani yaro matashi ya ji rashin gamsuwa da yanda rayuwarsa take gudana da dukkanin abin da yake kewaye da shi, sai ya fara tunanin yanda zai canja yanayinsa, sai ya tafi wajen malaminsa ya yi masa bayanin halin da yake ciki da shawarar da ya yanke, sai wannan malami na sa ya yi masa nasiha da ya dibi gishiri cikin tafi hannu ya zuba cikin kofin ruwa sannan ya sha, yayin da wannan matashi ya dawo gida sai ya zartar da nasihar da malamin ya bashi, a wayewar gari sai ya koma wajen malamin ya tambaye shi yaya ya ji dandanon wannan ruwan gishirin? Sai matashin ya ce: kai gaskiya ya yi dandanon gishiri sosai raurau na ma kasa sha kwata-kwata, sai malamin ya yi murmushi sannan ya nemi daya daga dalibansa da ya dibi tafi hannu daga gishiri shima ya zuba cikin kogi, wannan saurayi da dalibin suka tafi bakin kogi tare wannan dalibi ya zuba wannan gishiri cikin kogin, sai malamin ya nemi ya sha daga ruwan kogin , sai ya mika hannunsa ya debo ya sha, sai wannan malami ya tambaye shi yaya ya ji dandanon ruwan, sai ya ce gaskiya ya yi dadi matuka gashi kuma kamshi na tashi, sai ya kara tambayarsa shin kaji dandanon dukiya, sai matashin ya girgiza kansa yana mai korewa, a wannan lokaci sai malamin ya waiwaye shi cikin damuwa yace masa, lallai wahalhalu da radadin rayuwa suna kama da tacaccen gishiri , adadin radade radade da wahalhalu cikin rayuwa suna dai ke wanzuwa basu canjawa, sai dai cewa mu bama fahimtar dandanon wahalhalu bisa gwargwadon yalwar da muke sanya radadi, idan muka sanya dukkanin himmarmu muka bashi muhimmanci fiye da wanda ta cancanta sai ya karu ya mamayi dukkanin rayuwarmu , idan bamu himmartu da shi muka gafala muka shagaltu da tunani cikin abubuwan da muka samu nasara bama zamu taba jin radadin ba, saboda haka lokacin da kake jin radadi da wahala abin da yafi kamata da kai shine ka fadada tunaninka cikin abubuwa ka da ka zama misalin kofi ka yi kokari ka zama misalin kogi mai gudana
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Hasken haskaye nutsuwar zukata
- Kowacce rana ashura ce kowacce kasa ma karbala ce
- Ashabul Ijma da siffofin hadisi
- BEGEN SHUGABAN SHAHIDAI YA ZAUTAR DA NI
- Siyasar muslunci zama na Arba’in
- Kin cigaba da kiran sallah da Bilal Habashi yayi
- Muhimman wasiyoyi uku daga Imam Sadik (as)
- Mai ceton baki dayan al’umma Al’imamul Muntazar
- Ayoyin samun nutsuwa
- FUSKOKIN DA AYAR GAFARTA ZUNUBI ZATA IYA KARBA