sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » dayanta Allah a cikin ibada
- » KARIJUL FIKHU 7 GA RABIU AWWAL SHEKARA 1441, KAN MUSTAHABBANCIN BAYYANARWA CIKIN AZUHUR DA LA’ASAR
- » DAGA CIKIN SIRRIKAN TARON MINA
- Fikhu » Bahasul Karij 24 Muaharram shekara 1442 cigaba kan bahasin hukunce-hukuncen ruku’u
- » Fushi da hakuri
- » Rigima da dauki ba dadi tsakanin hankali da wahami
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » Matsalolin matasa
- » dangantakar addini da siyasa
- Tarihi » Al'ummar Jahiliya gabanin aiko da Annabtar cikamaki
- » Kowacce rana ashura ce kowacce kasa ma karbala ce
- tafsir » Kada ku riƙi wannan ƙur'ani abin ƙauracewa
- » IMAM HASSAN ASKARI DA TALAKAWA
- Tarihi » Me ya sanya Imam Sajjad (a.s) bai yunkura ba don kafa hukuma?
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
An hakito cewa wata rana wani tsoho yayi niyyar gwada kaifin basirar dalibansa, sai ya tafi wajen samari hudu ya baiwa kowannensu tuffa ya nemi su ci wannan tuffa a wurin da babu wanda zai gansu, bayan wani dan lokaci kankani sai wannan samari hudu suka zo, sai ya tambaye su: shin kun cinye wannan tuffa, sai suka ce: na’am mun cinye ta, sai yace musu a ina, sai daya daga cikinsu ya bashi amsa da cewa a cikin dakina, na biyu ya bashi amsa da: a cikin sahara, na uku ya bashi da cewa ya cinye ta sa a kan jirgin cikin teku, amma na hudunsu sai ya zamanto shi ya dawo da tuffarsa a hannunsa, sai tsohon ya tambaye shi, me ya sa kai baka ci taka tuffar ba?
Sai ya bashi da cewa: na tafi na duba wurare masu tarin yawa sai dia cewa ban sami wani wuri da babu wanda yake gani na ba, saboda Allah yana ko ina yana kuma gani na a ko ina.