sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » WANI TSONI DAGA HASKE DAGA RAYUWAR AYATULLAHI MUKADDISUL ARDABILI (KS)
- Akida » Kibiya ta biyar
- Tarihi » lokacin tsanani da kuntatawa
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » MALAMAI MAGADA ANNABAWA_TARIHIN SHAIK JAFAR TUSTARI.
- » Mai ceton baki dayan al’umma Al’imamul Muntazar
- Akida » Gwagwarmaya tsakanin hankali da wahami
- » Addinin musluinci shugaba ne na har abada
- » Imamu Ali shine hanya madaidaiciya
- » Tauhidin jikkanta Allah (Attauhidul Jismani)
- » MA’ANAR ABOTA
- » Labarin dan karamin Yaro da bishiyar tuffa
- » Adalci hadafin daukacin addinai
- tafsir » Albarkacin wahalar wasu
- Fikhu » Bahasul Karij-kan bahasin rashin halascin fara zikiri kafin kaiwa ga haddin ruku'u
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Allah madaukaki yana cewa:
(( ومبشرا برسول ياتي من بعدي اسمه احمد ))
Kuma mai bushara da wani manzo da zai zo daga bayansa sunansa Ahmad.
Mene ne yake iyakance mana girman da mutum yake da shi? Wannan wata tambaya da ya zama tilas a bijiro da ita lokacin da muke mu san rayuwar manyan mutane, musammam ma lokacin da muke kokarin kwankwada daga tafkin girmamar ubangijin wato shugaban annabawa da manzanni Muhammad (s.a.w).
Amasarmu sai mu ce: shi girmama wata daura ce ta ubangiji kuma kyauta daga gareshi zuwa ga mutum, kufai mai kyawu cikin matafiyar canjuwar samuwa ga rayuwa shine tubali na farko kuma na karshe kan daidaita, kuma kan haskensa ne ake iyakance alamomin girmamar mutum,girmama wani wajibi dake wuyan baki dayan mutane cikin iyakance matsaya mai kyawu daga soyayya da kauna da tsarkakuwa da karrama, da kuma tsayuwa cikin dukkanin girmama gaban dukkanin abinda ya danganta da wannan mutum, hatta manzon Allah (s.a.w) ya zo ne domin sauke mafi nauyin sakon sama, hakika yayi gwagwarmaya cikin sauke sakonsa da farko ya fara da rusa tarkacen tunanunnukan jahiliya wanda al’umma suka tarbiyantu kansu gabanin zuwansa, bugu da kari ya ayyana sabuwar hanya ga mutane domin domin su rayu karkashin inuwar dokoki da jagoranci, ya sauya musu miyagun akidun jahiliya da tsaftatattun akidoji ma’abota haskaka, ya kuma dora su kan mabayyaniyar hanya karkashin tsarin ubangiji wanda ya tattaro dukkanin kimomi da ma’anonin alheri, akon manzon Allah (s.a.w) bai takaita iya wata ayyananniya al’umma ba haka ma sakonsa bai iyakanta da wani bigire ko wani zamani ba, bai takaitu da iya yakar gaba a kiyayya daidaiku ba, bari dais shi ya zo ne domin tunbuke jijyoyin barna dag aba kasa da kuma yakar dukkanin azzalumai domin adalci da daidaito ya yadu da gamewar rahama ga dukkanin talikai
( وما ارسلناك الا كافة للناس )
Bamu aikoka face ga dukkanin mutane.
(وما ارسناك الا رحمة للعالمين )
bamu aiko k aba face rahama ga dukkanin talikai.
Na’am manzon rahama ya kutsa fagen daga domin ya karya sasaran jahiliya, ya tarwatsa rundunarsu ya rusa gininsu ya karya karfinsu, cikin yardarm Allah hakan ya tabbatu gareshi ya samu nasara budi ya tabbatu a hannunsa ya tseratar da mutane daga wutar halaka.
( وكنتم على شفا حفرة من النار فانقذكم منها )
kuma kun kasance baki ramin wuta sai ceceku daga gareta.
Manzon Allah (s.a.w) ya samu ikon kafa daular muslunci kan Kalmar tauhid da iklasi da tsarkake kasa daga kumbar shirka da kafirci, kamar yanda ya tsarkake zukata da ilimi domin su daukaka cikin duniya zuwa tsarki da kamala, da bauta da iklasi ga Allah makadaici madaukaki.
Tsarki ya tabbata gareka ranar da Allah ya haskaka duniya da haihuwarka, aminci gareka ranar da Allah zai haskaka lahira da cetonkaDaga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Kowacce rana ashura ce kowacce kasa ma karbala ce
- Wasu curin wakoki dangane da Imam Rida
- Daga kowanne malami akwai hikima
- Ashabul Ijma da siffofin hadisi
- Bahasi kan rayuwar Imam Sajjad amincin Allah ya tabbata gareshi
- Kashe-kashen ma'arifa
- Malamai magada Annabawa_ kashi na 3 tarihin Shaik Abbas Qummi
- Ta wacce hanya mutum zai zama Arifi
- darussan yakini cikin sanin asalan addini
- KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)