sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Darussan hauza> darasin bahasul karijul fikhu shekara ta 1438-1439 watan rabi'u awwal hijri-bayani kan cin karo da juna tsakanin riwayar sahihatu Halabi mai shiryarwa zuwa ga halascin yanke sallah gabanin shiga ruku'u cikin wanda ya manta yin kiran sa
- » Wasiyyai da tsarkakakken tsatso
- » darussan yakini cikin sanin asalan addini
- » Addinin musluinci shugaba ne na har abada
- Fikhu » DARASUSSUKAN HAUZA BAHASIN FIKHU 17 RABIU SANI 1441 H, BAYA HALASTA A KARBI LADA CIKIN KOYAR DA KARATUN FATIHA DA SURA
- » Imam Sadik (as)
- » mafhumin addini
- » Abuta ko qawance
- Akida » Gwagwarmaya tsakanin hankali da wahami
- » ME YASA YAN SHIA SUKE KIRAN SUNAN YAYAN SU DA ABDU ALI KO ABDU ZAHRA……..?
- » Kudin ruwa na ruwa ne
- » Hikayar SOYAYYA
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- » Malamai magada Annabawa: tarihin Ayatullahi Assayid Abu Hassan Musawi Isfahani
- » Kowacce rana ashura ce kowacce kasa ma karbala ce
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Allah madaukaki yana cewa:
(( ومبشرا برسول ياتي من بعدي اسمه احمد ))
Kuma mai bushara da wani manzo da zai zo daga bayansa sunansa Ahmad.
Mene ne yake iyakance mana girman da mutum yake da shi? Wannan wata tambaya da ya zama tilas a bijiro da ita lokacin da muke mu san rayuwar manyan mutane, musammam ma lokacin da muke kokarin kwankwada daga tafkin girmamar ubangijin wato shugaban annabawa da manzanni Muhammad (s.a.w).
Amasarmu sai mu ce: shi girmama wata daura ce ta ubangiji kuma kyauta daga gareshi zuwa ga mutum, kufai mai kyawu cikin matafiyar canjuwar samuwa ga rayuwa shine tubali na farko kuma na karshe kan daidaita, kuma kan haskensa ne ake iyakance alamomin girmamar mutum,girmama wani wajibi dake wuyan baki dayan mutane cikin iyakance matsaya mai kyawu daga soyayya da kauna da tsarkakuwa da karrama, da kuma tsayuwa cikin dukkanin girmama gaban dukkanin abinda ya danganta da wannan mutum, hatta manzon Allah (s.a.w) ya zo ne domin sauke mafi nauyin sakon sama, hakika yayi gwagwarmaya cikin sauke sakonsa da farko ya fara da rusa tarkacen tunanunnukan jahiliya wanda al’umma suka tarbiyantu kansu gabanin zuwansa, bugu da kari ya ayyana sabuwar hanya ga mutane domin domin su rayu karkashin inuwar dokoki da jagoranci, ya sauya musu miyagun akidun jahiliya da tsaftatattun akidoji ma’abota haskaka, ya kuma dora su kan mabayyaniyar hanya karkashin tsarin ubangiji wanda ya tattaro dukkanin kimomi da ma’anonin alheri, akon manzon Allah (s.a.w) bai takaita iya wata ayyananniya al’umma ba haka ma sakonsa bai iyakanta da wani bigire ko wani zamani ba, bai takaitu da iya yakar gaba a kiyayya daidaiku ba, bari dais shi ya zo ne domin tunbuke jijyoyin barna dag aba kasa da kuma yakar dukkanin azzalumai domin adalci da daidaito ya yadu da gamewar rahama ga dukkanin talikai
( وما ارسلناك الا كافة للناس )
Bamu aikoka face ga dukkanin mutane.
(وما ارسناك الا رحمة للعالمين )
bamu aiko k aba face rahama ga dukkanin talikai.
Na’am manzon rahama ya kutsa fagen daga domin ya karya sasaran jahiliya, ya tarwatsa rundunarsu ya rusa gininsu ya karya karfinsu, cikin yardarm Allah hakan ya tabbatu gareshi ya samu nasara budi ya tabbatu a hannunsa ya tseratar da mutane daga wutar halaka.
( وكنتم على شفا حفرة من النار فانقذكم منها )
kuma kun kasance baki ramin wuta sai ceceku daga gareta.
Manzon Allah (s.a.w) ya samu ikon kafa daular muslunci kan Kalmar tauhid da iklasi da tsarkake kasa daga kumbar shirka da kafirci, kamar yanda ya tsarkake zukata da ilimi domin su daukaka cikin duniya zuwa tsarki da kamala, da bauta da iklasi ga Allah makadaici madaukaki.
Tsarki ya tabbata gareka ranar da Allah ya haskaka duniya da haihuwarka, aminci gareka ranar da Allah zai haskaka lahira da cetonkaDaga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Bahasul karij: cikin ayyana kammalalliyar surar da za a karanta a sallah.
- fassarar alheri da kashe-kashensa zuwa kasi da ami kebantacce da gamamme
- Siyasar muslunci
- Mai lamintar da Barewa
- DAGA CIKIN SIRRIKAN HADAYA
- Bada'u tsakanin hakika da kagen makiya
- Nasihar mahaifi ga dansa
- Jarrabawar Allah mai girma da `daukaka ga wasiyyan annabawa cikin rayuwar annabawa (as)
- SHAHARARRUN MALAMAN DUNIYAR MUSLUNCI
- Daga kowanne malami akwai hikima