sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Haqiqanin Ruhi
- » Hasken sasanni cikin sanin arzuka
- » Addu’o’i da wuridai masu tarin yawa tareda ba’arin tasirinsu na duniya da lahira
- » WANENE YA FI HATSARI TSAKANIN NAFSUL AMMARA DA SHAIDAN?
- » KARIJUL FIKHU 14 GA WATAN SAFAR CIKIN MAS’ALAR BAYYANA KARATU DA BOYESHI CIKIN SALLOLI
- » JIFAN JAMARAT
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul karijul fikhi shekara 1442- Ruku’u
- Fikhu » BAHASUL KARIJ 7 RABIUS SANI 1441 H, CIKIN MAS'ALAR SAMUN IKO KAN SANIN MAS'ALA DAIDAI LOKACI DA LOKACI YA KURE
- » Wata yar takaitacciyar kissa da a gaske ta faru
- » MALAMAI KAN TAFARKIN HUSAINI
- » GISHIRI CIKIN TAFIN HANNU
- » SIRRIN SALATI
- » fassarar alheri da kashe-kashensa zuwa kasi da ami kebantacce da gamamme
- » Shawarwarin Ayatollah samahatus sayyid Adil-alawi kan ilimin sanin halayyar dan adam
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Kan asasin kassama daurori guda hudu na imamanci bayan wafatin Manzon Allah (s.a.w) wanda muka yi bayaninsa cikin wani yanki daga rayuwar Sarkin Muminai Husaini (a.s) hakika rayuwar Imam Sajjad ta kasance cikin daura ta hudu, ma'ana:
*daura rashin fatan samun nasara daga motsin masu dauke da makamai.
*fafutika da kaikawo mai dogon zango da iyalan gidan Annabi suka yi don samar da hukumar muslunci..
*shiri da tanadi domin cimma wannan hadafi ta hanyar bada tarbiya da zabar hanyar d ata dace domin karfafa mutane.
*bayyanar da fikirar muslunci ta asali da tona asiri da bayyanar da bidi'o'I da karkata. bayanin cewa musibar Ashura da ta kasance cikin gajeran lokaci ta cutar da harkar shi'anci, yaduwar labarin wannan musiba cikin fadin kasashen musulmi musammam ma Iraki da Hijaz ya haifar matsanancin tsoro da razani cikin zaurukan shi'a, domin sallamammen lamari ne cewa Yazidu ya shirya tsaf domin kashe `dan Manzon Allah (s.a.w) da yake da shahara da girma da tsarkaka wurin dukkanin musulmai, kuma shirye yake da kame matayen da `yayansa domin karfafa turakun hukumarsa kan wannan kazamin kuduri nasa shirye yake da ya aikata duk wani mugunyar laifi.
Wannan razani da matsanancin tsoro yayi tasiri matuka cikin Kufa da Madina, tareda faruwar waki'ar Harra da ta kasance a watan Zul hijja hijira nada shekara 63 wacce sojojin Yazidu suka afkawa mutanen Madina suka yi musu kisan gilla na rashin tausayi, hakika wadannan waki'o'I sun haifar da tsanani da matsi a yankunan da Iyalan Annbata suke da fada aji musamnmam ma Madina da Kufa, Yazidu ya samu iko da hukuma a wadannan garuruwa dama kan `yan shi'a wadanda ake kidaya su Makiyan Banu Umayya na sahun farko, `yan shi'a sun fada cikin sanyin jiki da rauni sun gaza dawo da hadin kansu da kungiyarsu komai ya raunana, Imam Sajjad (a.s) cikin ishara kan wannan yanayi mara dadi yana cewa: ciki da wajen garin Madina an gaza samun mutane ashirin da suke sonmu da kaunarmu.
Shahararren malamin Tarihi Mas'udi yayi bayani karara cewa Aliyu Ibn Husaini (a.s) yayi Imamancinsa a boye cikin takiyya a cikin matsanancin zamaninsa da ya rayu ciki.
Imam Sadik (a.s) cikin tsoro a wannan yanayi mai daci da yake cike da bakin ciki yace: mutane bayan shahadar Husaini Ibn Ali (a.s) duk sun watse sun guji iyalan Annabi in banda mutum uku:sune: Abu Kalid Kabili, Yahaya Ibn Ummu Dawil, Jubairu Ibn Mad'am, daga baya wasu mutane suka shiga sawunsu adadinsu ya karu.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Mai lamintar da Barewa
- mafhumin addini
- Ma'aikaci tsoho
- Son husaini ya haukatar dani
- Ta yaya za mu iya karbar ko dogaro da masdarin hadisi tareda cewa kwafin asalin masdarin wasu ba’arin malamanmu sun karbe shi ne da kyautata tsammani ba tareda sun san asalin marawaicin hadisin ba ko sun taɓa ganinsa
- falsafa da siyasa a cikin muslunci kashi na farko
- Bahasul karijul fikhu 25 ga sha’aban zaman a 108
- Bahasi kan rayuwar Imam Sajjad amincin Allah ya tabbata gareshi
- Wasikar Najashi
- Falsafa da siaysa acikin muslunci