sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » KARIJUL FIKHU 16 MUHARRAM 1441 H- YA HALASTA YIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA CIKIN ZABI MATUKAR BA AKAI GA KARANTA RABI INBANDA FATIHA DA IKLAS
- » KARIJUL FIKHU 17 MUHARRAM 1441 H CIGABAN BAHASIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA SURAR
- » DAN KASUWA DA MAI KETARA
- Tarihi » Azzaluman mamaguntan Gwamnoni
- » KARIJUL FIKHU 14 GA WATAN SAFAR CIKIN MAS’ALAR BAYYANA KARATU DA BOYESHI CIKIN SALLOLI
- » Wahabiyanci tsakanin guduma da uwar makera
- » MENE NE YA SANYA AKA HAIFI ALI (AS) A CIKIN DAKIN KA’ABA
- » JIFAN JAMARAT
- Fikhu » KARIJUL FIKHU 21 RABIU AWWAL SHEKARA 1441 H TA’ARIFIN IJTIHADI A LUGGANCE DA ISDILAHI
- » Kyawawan halayen likita ne a muslunci
- » TAKAITACCE SAKO KAN ASALAN ADDINI DA RASSANSA
- » Son husaini ya haukatar dani
- » sakafa da sakafantacce a mahangar muslunci
- » Akhlak din husainiyya tare da samahatus shaik husaini ansariyan
- » Nasiha ga masu shirin yin aure: kada kuyi gaggawa cikin zaben wadanda zaku aura
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Akwai wani babban Attajiri da ya kasance sananne sakamakon rikon amanar sa ya kuma kasance mai tsoran Allah cikin ta’ammulin sa da mu’amalar sa da iyalin sa, a koda yaushe yana yawan tafiye-tafiye daga wannan wuri zuwa wancan sabida kasuwanci, sai ya yanke shawara da cewa fa yanzu lokaci yayi da zai zami wuri guda ya zauna sakamakon shekarunsa sun ja ya tsufa jikin sa ya raunana ba zai iya cigaba da jurewa wahalhalu tafiye-tafiye ba, sia ya tafi wani gari yana neman gida mai girma da zai dace da shgi da kuma kasuwancin sa, sai kwatsam ya samu labari wani mutum yana son sayar da gidan sa, sai ya dauki kafa ya tafi wajen sa sai ya ga gidan say a birge shi daga karshe ya saya, bayan wani lokaci sai yayi niyyar yin gyare-gyare cikin gidan yayi niyyar ruguje wani bango domin ya kara fadin gidna, yayin da ya rusa wnanan bango sai kawai cikin sag a wata tukunya binnanniya cike da gwale-gwale, sai yace wallahi wannan tukunya ba mallaka ta bace, ya zama wajibi in mayar da ita ga wanda na sayi gidan daga gareshi , sai ya tafi wurin sa ya mika masa wannan tukunya yace masa wannan tunkunya ba mallaka ta bace, sai mai gidna yace a a wallahi ba tawa bace na riga na sayar maka gidan da dukkanin abinda yake cikin sa. Sai rigima ta kaure tsakanin su, daga karshe suka yanke shawarar tafiya wajen Alkali don yanke rigimar dake tsakanin su kan wanda zai karbi wannan tukunya, yayin da Alkali ya gansu sai yace: wallahi cikin rayuwata ban taba ganin amintattun mutane misalin ku ba kuna rigima kan kin karbar taska maimakon yin rigima kan mallakarta, sai ya tambaye su shin kuna da `ya`ya sai dan kasuwar yace: ina da `da wanda ya sayar masa da gidan shi kuma yace ina da `diya mace, sai Alkali yace: to `danka ya auri diyar sasai ku raba musu taskar , sai suka gamsu da wannan hukunci suka amince kan auren suka rayu cikin kwanciyar hankali da ni’ima da farin ciki da nutsuwa.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- BEGEN SHUGABAN SHAHIDAI YA ZAUTAR DA NI
- Taskar Adduoi 2
- Malamai magada Annabawa-tarihin mohd bn Ali bn Babawaihi Alqummi Shaik Saduk
- Mace da tawayarta
- Darussan hauza> darasin bahasul karijul fikhu shekara ta 1438-1439 watan rabi'u awwal hijri-bayani kan cin karo da juna tsakanin riwayar sahihatu Halabi mai shiryarwa zuwa ga halascin yanke sallah gabanin shiga ruku'u cikin wanda ya manta yin kiran sa
- KARIJUL FIKHU 17 MUHARRAM 1441 H CIGABAN BAHASIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA SURAR
- Siyasar muslunci zama na Arba’in
- Son husaini ya haukatar dani
- Siyasar muslunci
- Bahasul karij: Fikihu zama na (103) kashi (1)