Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Tarihi » DA WACCE KA’IDA ZAMU IYA SANIN INGANCIN WURAREN ZIYARA YA ZUWA MA’ABOTANSU
- Hadisi da Qur'an » Ka kara hadisan manzon Allah tsira da amincin Allah su kara tabbata gare shi da hadisan ahlil-baiti amincin Allah ya tabbata gare su kan abubuwan da ka sani na riwaya a baya
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta ga limami ya maimaita sallah kwana biyu ko kuma zai takaitu da iya taklifin da ya hau kansa da yin iya sallar idin da tayi daidai da maginan fatawar marja’insa?
- Hukunce-hukunce » Basukan shari’a
- Hanyar tsarkake zuciya » Ina fama da rashin samun kwanciyar hankali da rashin dacewa a rayuwance
- Hukunce-hukunce » Shin rashin yardar mahaifiya kan aure na iya zama sabawa iyaye
- Hanyar tsarkake zuciya » Taimako kan mantuwa da rashin iya haddace abubuwa
- Aqa'id » Risala Ilmiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Mene ne ingancin sanannan littafi nan da ake kira (Hallalul Mashakil) shin mustahabancinsa ya tabbata
- Hanyar tsarkake zuciya » Mene ne banbanci tsakanin ruhananci da irfani
- Hukunce-hukunce » surorin mustahabbi a nafila
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Aqa'id » Meye ingancin isnadin hudubar Imam Ali (as) ta 55 daga Nahjul Balaga
- Hadisi da Qur'an » Mene ne ma’anar wannan hadisi mai daraja?
- Hukunce-hukunce » Mene ne banbanci tsakanin adalar marja’i da adalar limamin sallolin jam’i?
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
1-menene ra’ayinsu malam dangane da wannan riwaya da fuskar isnadi da da ma’ana?
hadisin nan da yake cewa: (duk wanda ya mutu bai san Imamin zamaninsa bay a mutu irin mutuwar lokacin jahiliya) shin wannan hadisi mutawatiri ne a wurin mu? Shin an rawaice shi da isnadai da basu da matsala don ya zama raddi kan wanda yake cewa isnadin hadisin zai iya karbar ishkali da nakadi?
2-Shin mi’iraji da Manzon Allah (s.a.w) yaje ya kasance a loukuta da dama ko kuma sau daya ya faru? Menene dalili da shaida kan hakan
3- wanne littafi ne ya fi falala fifiko don yin munakasha da shi kan abin da ya zo cikin litattafan Kiristoci da Yahudu da kuma yi musu martani da shi.
4-shin fadin Allah ta’ala
"قُلْ فَأْتُواْ بِالتَّوْرَاةِ فَاتْلُوهَا إِن كُنتُمْ صَادِقِينَ"
Kace ku zo da Attaura ku karanta ta idan kun kasance masu gaskiya.
Salamu Alaikum
1-menene ra’ayinsu malam dangane da wannan riwaya da fuskar isnadi da da ma’ana?
hadisin nan da yake cewa: (duk wanda ya mutu bai san Imamin zamaninsa bay a mutu irin mutuwar lokacin jahiliya) shin wannan hadisi mutawatiri ne a wurin mu? Shin an rawaice shi da isnadai da basu da matsala don ya zama raddi kan wanda yake cewa isnadin hadisin zai iya karbar ishkali da nakadi?
2-Shin mi’iraji da Manzon Allah (s.a.w) yaje ya kasance a loukuta da dama ko kuma sau daya ya faru? Menene dalili da shaida kan hakan
3- wanne littafi ne ya fi falala fifiko don yin munakasha da shi kan abin da ya zo cikin litattafan Kiristoci da Yahudu da kuma yi musu martani da shi.
4-shin fadin Allah ta’ala
"قُلْ فَأْتُواْ بِالتَّوْرَاةِ فَاتْلُوهَا إِن كُنتُمْ صَادِقِينَ"
Kace ku zo da Attaura ku karanta ta idan kun kasance masu gaskiya.
zai zama dalili Kenan kan cewa abin da yake hannun su ingantacce ne? shin akwai wani daga malamanmu da ya tafi kan wannan ra’ayi?
5- shin daga cikin malamanmu akwai wanda ya dogara kan hadisai da hujjar cewa babu dalili da zai sanya a samu karya cikinsu tareda kau da ido daga batun isnadi?
6- shin Ayatullahi Assayid Ku’i ya janye daga daga wassaka duk marawaicin da ya zo cikin littafin Tafsirin Qummi?
7-shin duk abin da ya zo cikin Tafsirin Qummi daga mawallafin yake ko kuma akwai wadanda suka kara wasu abubuwa cikinsa? Ta yaya zamu iya banbancewa tsakaninsu?
Shin hakan zai yi tasiri
cikin la’akari da riwayoyin da littafin ya zo da su?
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
1- Hakika wannan julma da abin da ta kunsa yana daga tawatirul ma’anawi da Ijmali a wurinmu sakamakon yawan abin da ya zo daga wannan fage cikin sanin Imamul Zaman Amincin Allah ya kara tabbata a gareshi ba zai yiwu ayi suka kan isnadin riwayar da dalalarta abin da take shiryarwa zuwa gareshi.
3-kana iya komawa zuwa ga abin da Allama Shaik Balagi ya rubuta (ks) haka zalika kana iya komawa ga littafin (Anisul A’alam) hakika mawallafin littafin shekaru dari gabanin musluntarsa ya kasance mabiyin addinin Kiristanci daga baya sai ya muslunta ya rungumi Mazhabar Ahlil-Baiti Amincin Allah ya kara tabbata a garesu, sannan ya rubuta littafi mujalladi bakwai raddi kan Kiristoci.
5- Akbariyawa daga cikin malamanmu akwai wanda ya tafi kan inganci dukkanin hadisan da suka zo cikin litattafan hadisai guda hudu na mu sune Alkafi, Fakihu, Attahzib, Istibsar.
Amma malaman Usulul Fikhu sun sun tafi kan kassama Hadisai zuwa kashi hudu: Sahihu, Hassanun, Almuwassaku, Da’ifu, sannan yana karuwa zuwa kaso ashirin kamar misalin Mursali da Makdu’i da Marfu’i da wasunsu, wannan yana zartuwa hatta kan litattafan hadisai guda hudu na mu.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hadisi da Qur'an)
- shin Allah cikin kura’ni yana Magana da mu da abinda zamu fahimta a yarenmu
- Menene ma’anar me furuci wanda da shi yake bada amsa
- WANNE LITTAFIN ADDU’A NE MAFI INGANCI
- MENENE RA’AYINKU KAN LITTAFIN MASHRA’ATUL BIHARUL ANWAR DA SHAIK ASIF MUHSINI YA WALLAFA
- ME AKE NUFI DAGA DARAJA TA GOMA
- Menene ma’anar (wa sallam) da take zuwa karshen salatin annabi (s.a.w)
- Ya zo a hadisi cewa mafi nauyayar abinda za a dora kan mizani shine salati
- Me ake nufi da wanda ya tsarkake sirrin Allah wanda ya zo cikin zancen Ali a.s
- shin dawwama kan karatun wasu ayyanannun surorin kur’ani na iya cutarwa
- Mene ne ma’anar wannan hadisi mai daraja