Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hanyar tsarkake zuciya » SALLAR ISTIGFARI
- Hukunce-hukunce » Sakin aure ta hanyar telefon
- Hukunce-hukunce » Shin kuna ganin ingancin A’alamiyyar (mafi ilimi) shaik wahidul kurasani?
- Hanyar tsarkake zuciya » Abin da ke haifar da kasala wurin ibada
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mutum ya Auri matar da ya taba zina da ita lokacin tana da aure
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda ake binsa azumin Ramadan bai samu damar ramawa
- Hanyar tsarkake zuciya » Mene ne magani kan raunin soyayya
- Hukunce-hukunce » Shin Allah zai yafe mini zunubaina da zaluncin da nayi kan wasu
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tayaya zansa zuciyata tazamo tare da Allah kadai ba tare da kowa ba yayin da nafara
- Hanyar tsarkake zuciya » Ina jin cewa dukkanin kofofin samun aure sun kulle a gabana
- Hukunce-hukunce » Shin zai yiwu mutum ya rarraba taklidi cikin mas’alar auren mutu’a idan ya kasance wanda yake taklidi da shi ya sanya sharadin neman izinin matarsa cikin halin auren mutu’a da wacce ba musulma
- Hanyar tsarkake zuciya » Nayi aure fiye da shekaru biyar da suka shude ya zuwa yanzu ban azurtu da samun zuriya ba sannan na gaji da tuntubar likitoci
- Aqa'id » shin manzon Allah (s.a.w) yana yada sakafar ribatarwa da bautarwa, sakamakon naga wasu makiya mamagunta suna yada haka
- Hanyar tsarkake zuciya » Duk wanda bai da malamin tarbiyya cikin sairi da suluki me zai yi kenan?
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
Salamu alaikum
Cikin hadisin kisa’i kan imam Husaini (as) kadai akai amfani da lafazin dunuwwu(kusantowa) daidai lokacin da sauran mutanen cikin bargo dukkaninsu anyi amfani da lafazin iktirabu (kusantowa) kansu.
Ku fa’idantar damu Allah ya kara muku kariya.
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
Kalmomin dunuwwu da iktirabu ta fuskanin aiki a luggance a asali suna da ma’ana guda daya duk da kasantuwar lafuzza tare da cudanya da wani dalili da `karina da shaida ta yiwu kowanne dayansu ya kebantu da kebantacciyar ma’ana kamar misalin kalmomin fakiri da miskini lallai su biyun suna daga cikin kalmomin da idan sun hadu suna rabuwa a wata fuskar cikin ma’ana saboda miskini ya fi munanar yanayi fiye da fakiri kamar yadda ya nuna cikin ayar zakka, sai dai cewa duk sa’alin da suka rabuwa suna kuma haduwa cikin ma’anar da akai hadafi kanta guda daya, haka zalika cikin kalmar dunuwwi da iktirab lokacin haduwarsu tare da juna muna fadin rabuwa tsakanknanin junansu sai dai cewa tare da rabuwa da junansu suna iya kasantuwa cikin ma’ana guda da mafhumi guda, ta iya yiwuwa sa’ailin haduwa kalmar dunuwwu ta zama ta dayantu da ma’anar kusanta cikin abubuwa da ake iya riskarsu da mariskai biyar sai dai cewa kuma kalmar iktirabu ta game kusanci zahiri da akasinsa, ko kuma ita dunuwwu tafi tausasa da kusanta daga kalmar iktrabu Allah ne mafi sani
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Aqa'id)
- MENENE YA SANYA ALLAH BAI KAFA WASU KA'IDODJI BA
- Mene ne hukuncin fadin Assalatu Assalatu sau uku gabani yin kabbarar harama
- Menene ma’anar Imani da Raja’a?
- MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- TAREDA IKLASI DA TSARKAKE NIYYA BAMU BUKATAR KOWANNE IRIN MARJA’I
- Me ya sanya ake kiran wannan dalili da sunan (dalilul Imkan)
- Menene ma’anar fadinsu (as) ku tsarkake mu daga rububiya – ku fadi duk abinda kuka so cikinmu
- shin manzon Allah (s.a.w) yana yada sakafar ribatarwa da bautarwa, sakamakon naga wasu makiya mamagunta suna yada haka
- Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Shin an tsarkake Annabawa (as) daga aikata zunubi