Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hadisi da Qur'an » WACCE ALAKA CE TSAKANIN ZIYARAR IMAM ALIYU ARRIDA DA WATAN RAJAB
- Hadisi da Qur'an » Menene dalili kan rashin shardantuwar ingancin isnadi cikin riwayoyin da suke kunshe da bayanin mu’ujizozi da karamomi
- Hadisi da Qur'an » DA WADANNAN KA’IDOJI ZA MUYI RIKO YAYIN DA MUKE DUBA LITATTAFAN RIWAYOYI
- Hanyar tsarkake zuciya » Ina jin cewa dukkanin kofofin samun aure sun kulle a gabana
- Hukunce-hukunce » Wadanne ilimummuka ne mafi muhimmanci da za karanta su don kaiwa ga martabar ijtihadi? Shin ilimin dirayal kalam da falsafa da irfani da tafsiri sharaɗi ne cikin yin ijtihadi ?
- Hukunce-hukunce » Shin ana kirga wanda ya dora saman yatsun hannunsa kan gwiwowinsa matsayin wanda yayi ruku’u
- Hukunce-hukunce » Mene ne matsayarku dangane da batun sabuwar nazariyar marja'iyya shumuliyya (wacce ta game komai da komai
- Hadisi da Qur'an » Zantukanku da kalmominku haske ne cikin sauraron faraji
- Hanyar tsarkake zuciya » ADDU’A DOMIN NEMAN SAMUN ZURIYA
- Hukunce-hukunce » MENE NE HUKUNCIN AURE DA AKA TILASTA YARINYA AKANSA TAREDA RASHIN AMINCEWARTA
- Hukunce-hukunce » Idan mukallafi yayi sallah kan lokaci ya kuma nesanci zunubai iya iyawarsa shin haka na nufin sallarsa ta karbu ko da kuwa yana ganin kansa mai zunubi da wasiwasi
- Hanyar tsarkake zuciya » Kashafin basira
- Hanyar tsarkake zuciya » Wacce hanya ce zata kai mutum zuwa ga kamala
- Hukunce-hukunce » Shin yana halasta a yi sallah a wurin da aka saye shi da kuɗaɗen kwace shin za ai la’akari da wajen a matsayin wurin kwace.
- Hadisi da Qur'an » MANENE RA’AYINSU AKARAMAKALLAHU KAN WANNAN RIWAYA
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
Manzon Allah (s.a.w) yace:
إني تارك فيكم الثقلين ما إن تمسكتم بهما لن تضلوا: كتاب الله، وعترتي أهل بيتي
Lallai ni ina bar muku nauyaya guda biyu matukar kuka yi riko da sub a zaku taba bata a bayana ba: littafin Allah da zuriyata mutanen gidana.
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
Manzon Allah (s.a.w) yace:
إني تارك فيكم الثقلين ما إن تمسكتم بهما لن تضلوا: كتاب الله، وعترتي أهل بيتي
Lallai ni ina bar muku nauyaya guda biyu matukar kuka yi riko da sub a zaku taba bata a bayana ba: littafin Allah da zuriyata mutanen gidana.
Salamu Alaikum ina gaisuwa ta Imani gareku, Allah matsarkakin sarki ya bamu labara cikin littafinsa karkashin aya mai albarka kan sabon da baban Annabawa Adam ya aikata, haka ma A’imma (as) sun labarta mana sunyi ishara zuwa ga sabaon da ya aikata daga cikin akwai fadin Imam Ali (as) (sai ya sayar da yakininsa da shakkarsa azamarsa da rauninsa…..sannan Allah ya shimfida masa cikin tubansa) sannan Imam Sajjad (as) yana cewa:
"وَالْمُنِيبُ الَّذِي لَمْ يُصِرَّ عَلَى مَعْصِيَتِكَ، وَسآبِقُ الْمُتَذَلِّلِينَ بِحَلْقِ رَأْسِهِ فِي حَرَمِكَ، وَالْمُتَوَسِّلُ بَعْدَ الْمَعْصِيَةِ بِالطَّاعَةِ إلى عَفْوِك
Kuma da tubabben da bai kafe kan sabonka ba, kuma magabacin masu Kankan da kai da saisaye gashin kansu cikin haraminka, mai kamun kafa da `da bayan aikata sabo da afuwarka.
1-ku tabbatar mana ismar Adam (as) da kur’ani da hadisi
2-shin kun yarda da isma zamaniya da makaniya?
Idan har baku amsa wannan tambayoyi ba, ba zaku taba iya amsawa ba. To fa ku sani akidar ismar annabawa akida ce daga makarantar Ahlus-sunna da wasu daga shi’a suka kwaso ta daga can suka kawata suka shigar mana da ita cikin tunani da akidu, suka kiraye da dunan isma mudlaka da gairu mudlaka, duk mutum mai bibiyar ra’ayoyi da nazariyoyin malaman shi’a zai samu wannan batun cikin raurawa da rashin tsayayyiyar Magana.
Naku Abdul-Wahab.
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
Wannan jiji da kai naka haka har ina?! Kana hakaito ra’ayoyin wasu mutane kamar tsutsun Ak, kana wani cika baki da cewa waio idan baku amsa ba zaku amsa ba har abada, shin baka tsammani lokaicn bayyanar Imamul Hujja (as) zai bada amsa kan ismarsa kuma shi maganarsa rarrabewa ce, ko kuma dai kaima kana da matsala da ismarsa ta yanda da hakan zaka fice daga da’irar Mazhabar shi’a imamiya?! Lallai mai bibiyar ra’ayoyin malaman shi’a ba zai same cikin raurawa ba, bari dai kake raurawar kwakwalwa matukar raurawa, don me kake hukunci kan mai bibiya ba tareda izininsa ba, lallai wannan zalunci ne da ta’addanci kan `yancin ra’ayi , tama yiwu mai bibiyar yafi ka sani ya kuma gamsu da ra’ayoyin shi’a kuma ya kasance mai sallamawa ba mai tsaurin kai ba, domin shi mai kin gaskiya da tsaurin ko da zaka zo masa da dalili dubu ba zai taba karba daga gareka kamar yanda ya kasance cikin kissar Zamakshari da Mishkini da dalibansa, shi mai kin gaskiya kamar mutum da yake barci da gangan alhalin a hakika ba barci yake ba, lallai ko da zaka kira shi sau dubu lallai ba zai amsa maka ba, amma idan ya kasance a hakika baccin yake kuma hakika ya jahilci mas’alar bai santa ba, to lallai kira na farko ko na biyu zai amsa maka ya farka daga baccin da yake, saboda haka ka binciki kanka kan wadannan furuci da hukunci kan mai bibiya da kwace masa `yancinsa da ka yi, lallai hakan na daga tsaurin kai, ka duba sosai ka gani shin kuwa baka sa matsalar raurawar kwakwalwa kuwa?!
Lallai idan kayi riko da maganganun malaman mazhabar Ahlil-baiti lallai zaka samu sun fassara sabon Adam da ma’anar barin ya kamata, ka duba Tafsirin Burhan da Tafsirin Saklaini da Mizan da Amsal karkashin bayanin wannan aya mai albarka da ta kunshi kissar cin dan itaciyar bishiyar da aka hana shi kusantar ta, lallai zaka san cewa iliminka bai wuce cikin cokali ba abubuwa da baka sani ba sun haura wanda ka sani.
Sannan ka riki hadisi guda na sarkin muminai (as) ka yi watsi da gomomin hadisai da suke tsarkake Adamu (as) daga aikata sabo, lallai ka sani cewa maganar sarkin muminai (as) tanada irin harshenta da ma’anarta kebantacciya, idna wannan hadisi guda ya kasance yana cin karo da gomomin riwayoyi da suke nuni kan ismanci Adamu (as) to a irin wannan lokaci dole a tattarasu ayi tawilin maganar, wannan hukunci na gudana cikin zahirin nakali idan suka zamanto suna sabawa hankali, alal misali fadinsa madaukaki:
(يد الله فوق أيديهم)
Hannun Allah yana saman hannayensu.
Wahabiyawa sun riki zahirin ayar sai suka ce lallai Allah yanada hannu sai ba irin hannayen mutane ba, sai dai cewa wannan yana sabawa da dalilin hankali na cewa Allah bai da jiki domin idan ya kasance yana da jiki zai lazimta masa jerantuwa da bukatuwa wanda hakan na daga siffofin mumkini shi kuma Allah wajibul wujud ne ga zatinsa, ya zama dole ayi tawili hannu da cewa abin nufi da hannu ikonsa bawai cewa Allah yanada gabar hannu ba, haka al’amarin yake ciki sabon Adamu hakan yana da cin karo da dalilin hankali, domin cewa a hankalce dole ne annabi ya kasance katangagge daga sabo, sabanin haka zai zama fadin Allah kju bishi saki babu kaidi tareda kuma cewa yana iya aikata kuskure da sabo hakan zai lazimta komar da jahili zuwa ga jahili wanda hakan abu ne mai muni a hankalce, saboda haka dole ne mu tafi kan ismar Adam (as) mu fassara sabonsa da ma’anar barin ya kamata don gudun kada a samu cin karo da ismarsa, wannan ba ijtihadi bane kishiyar nassi, bari ijtihadi ne cikin tafsiri da bayanin nassi.
Allah mai datarwa da yin damdagatar.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Aqa'id)
- SHIN ZAMU GA ASSAYADA FATIMA (A.S) A CIKIN ALJANNA
- Mene ne ra’ayin sayyid dangane da irfanul nazari wanda yake yawo yanzu haka a hauzozin ilimi
- Menene ayyukan da suka wajabta akan mujtahidi a zamanin gaiba kubra, menene banbanci tsakanin na’ibin imam da wakilin imam shin kun tafi kan na’ibanci da wikalanci?
- Wane ne Hujjar Allah a doran Kasa kafin zuwan Manzon Allah (s.a.w)
- Mene ne banbanci tsakanin Hisabi da ukuba
- Wani al’amari ya faru dani a cikin Haramin Imam Ali (as)
- Mene ne ra’ayin sayyid dangane da irfanul nazari wanda yake yawo yanzu haka a hauzozin ilimi
- Shin akwai aikin da za muyi domin mugana da Imamul Mahadi?
- INA BUKATAR BAYANI KAN (INA ROKON ALLAH UBANGIJNA YA SANYA RABONA DAGA ZIYARARKU YA ZAMA SALATI GA MUHAMMAD DA IYALANSA
- Shin an tsarkake Annabawa (as) daga aikata zunubi