Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Aqa'id » Mene ne ma’anar Kalmar Baduhu
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » Shin Mahadi yana dora hannun sa kan kawunan bayin Allah
- Hukunce-hukunce daban-daban » gameda hakkokin shari'a da ya ratayu kan miji da mata da Allah ai mana karin bayani Menene hukunchi namijin da ba ya iya biyawa matarsa hakkokinta?
- Hadisi da Qur'an » Menene ma’anar (wa sallam) da take zuwa karshen salatin annabi (s.a.w)
- Aqa'id » Me ake nufi da fadin: duk sanda hijabe ya yaye haske na karuwa?
- Hukunce-hukunce » YA HALASTA A YI AMFANI DA KUDADEN MAUKIBIN HUSAINI A MIKA SU GA HASHADUL SHA’ABI
- Hukunce-hukunce daban-daban » Mainene mafificin aiki a watan Ramalana mai garma? Amsa
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin zan iya cisge jijiyar munanan dabi’un da suke damfare dani
- Hanyar tsarkake zuciya » Nayi aure fiye da shekaru biyar da suka shude ya zuwa yanzu ban azurtu da samun zuriya ba sannan na gaji da tuntubar likitoci
- Hukunce-hukunce » karanta fatiha da tasbiha a raka ta 3 da ta hudu
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin aske gemu?
- Hanyar tsarkake zuciya » Wani irin tarbiyya zamuyi wa ‘ya’yan mu
- Hadisi da Qur'an » RIWAYOYI DANGANE DA HADAYAR AYYUKA GA IMAM ZAMAN (A.F)
- Hukunce-hukunce » wasu abubuwa ne zasu taimakawa mutum waajin bin Allah
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
hakika ni ina son Alayen Annabi kuma ina son Imam Husaini amincin Allah ya tabbata a gareshi,
tambaya zuwa gareku shine shin yanzu ni na cancanci soyayyarsa shima zai so ni kena
hakika ni ina son Alayen Annabi kuma ina son Imam Husaini amincin Allah ya tabbata a gareshi,
tambaya zuwa gareku shine shin yanzu ni na cancanci soyayyarsa shima zai so ni kena.
Da sunan Allah Mai rahama Mai jin kai
Ita soyayya wata alakac tsakanin masoyi da abin sonsa tana iya yiwuwa daga bangare daya kadai kuma tana iya kasancewa daga bangarori biyum sai dai cewa yana daga abinda akayi ittifaki aka sallama kansa cewa duk wanda ya so Ahlil-baiti tareda tsarkake niyya tabbas suma zasu so shi sabida duk wanda ya so wani mutum to lallai zai yi masa biyayya tabbas masoyi mai biyayya ne ga wanda yake so, duk wanda yake son Imam Hassan da Imam Husaini (A.S) zai tsayar da sallah hatta cikin misalain ranar Ashura a kan lokacinta cikin jam’i yana mai tuba, duk wanda da gaske yana son Imam Husaini (A.S) lallai zai yi koyi da shi zai masa biyayya da `da’a zai tafi kan hanyarsa zai kasance yana sallah a kan lokaci kuma cikin masallaci cikin jam’i, duk wanda ya kasance haka to lallai shi Mumini ne mai tsoran ubangiji lallai Allah yana son masu takawa, kuma hakika A’imma suna son duk wanda yake son Allah, suna son masu takawa, idan ka kasance mai son su mai `da’a garesu mai takawa lallai babu shakka zasu so ka, amma kuma idan soyayyar tsuran wahami ne da hiyali da surutu kadai wanda baya lazimta soyayyarsu kamar yanda wani mutum ya gaya Imam Sadik (A.S) hakika ina sonka sai Imam ya dan sunkuyar da kai yace karya kake, sai mutum yace: ta kaka, sai Imam yace masa sabida hakika ni a zuciyata ban samu soyayyarka ba.
Wannan yana nuna cewa soyayya ta hakika da gaskiya tana kasancewa ne daga bangarori biyu tsakanin shi’a masu wilaya da kuma A’imma tsarkaka amincin Allah ya tabbata a garesu, hakika ana sanin gaskiya soyayya ta hanyar Imani da aiki nagari, duk wanda yake son Allah da Manzonsa da Ahlil-baiti babu makawa zai musu biyayya cikin kowanne abu cikin akidunsu da dabi’unsu da addininsu da hukunce-hukuncensu sai sallarsa ta kasance misalin sallarsu wannan cikin dukkanin ibada da mu’amala, kowanne mutum yana kan basira game da kankin kansa, shin kai kana da’a ga Allah da Manzonsa da Ahlil-baiti amincin Allah ya tabbata a garesu.Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Aqa'id)
- BAYYANA KA’IDA KO INGANTACCEN MINHAJI CIKIN MU’AMALA DA RIWAYOYIN AHLIL-BAITI (A.S) DA SUKA ZO CIKIN LITATTAFAN MALAMAN HADISANMU
- Mene ne banbanci tsakanin Mazhabar Ahlil-baiti (a.s) da sauran Mazhabobi?
- Me ake nufi da fadin: duk sanda hijabe ya yaye haske na karuwa?
- Menene ma’anar sunan baduhu
- Mene ne hukunci wanda yake inkarin imamanci
- Shin zamu iya tura `ya`yanmu makarantun wahabiyawa wadanda tsarin koyarwarsu ke kan akidun wahabiyanci
- Me yasa muke buga hannuwanmu kan cinya a karshen du’a’u Ahad
- Shin imami yana jin muryan mala’ika amma baya ganin sa?
- INA SON MALAM YAYI MINI BAYANI WANNAN RIWAYA DA ZATA ZO A KASA
- ME AKE NUFI DA TSANTAR SIRRIN ALLAH DA TACACCIYAR GODIYARSA DA YA ZO CIKIN FADIN SARKIN MUMINAI ALI A.S