Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hanyar tsarkake zuciya » Wani irin tarbiyya zamuyi wa ‘ya’yan mu
- Aqa'id » RIWAYA DA ISNADINTA ZUWA GA MANZON ALLAH (S.A.W)
- Aqa'id » Me nene hukuncin jihadi a bayanan ayatollah khamna’I da kuma ayatollah Sistani?
- Aqa'id » Neman gafara
- Hukunce-hukunce » Adduar nemar aure da farincikiah
- Hukunce-hukunce » hukuncin auran muta'a da mazinaciya
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin sallar gaisuwa ga masallaci cikin mikatin Madina idan sallar Magariba da Isha suka zama wajibi
- Aqa'id » Shin wannan riwaya ta inganta
- Hanyar tsarkake zuciya » Kuka don tsoron Allah
- Hadisi da Qur'an » RIWAYOYI DANGANE DA HADAYAR AYYUKA GA IMAM ZAMAN (A.F)
- Hukunce-hukunce daban-daban » Ina cikin kuntata
- Hukunce-hukunce » Mene ne ra’ayinku kan halascin rarrabawa karbar fatawowi cikin mas’alar auren mutu’a
- Hukunce-hukunce » Me yasa malaman fikihu ke kokarin baiwa ra’ayoyinsu da ijtihadinsu tsarki
- Aqa'id » Shin Limami zai iya Sallar idi sau biyu, ko kuma sallar da yayi a ranar da marja’in sa ya tabbatar masa cewa Idi ne ya wadatar?
- Hanyar tsarkake zuciya » MUNA BARAR WANI AIKI KO WURIDI DOMIN SAMUN `DA NAMIJI SALIHI
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
Samahatus Sayyid iana da wata tambaya hakika musulmai tareda dukkanin mazhabobinsu tun a farkon muslunc sun saba sabawa mai tsanani haka ma wannan zamani da muke ciki, kai hatta ta kai ga a cikin Mazhaba guda daya zaka samu sassabawa tsakanin `yan mazhabar har ta kai ga ba’arinsu suna kafirta ba’ari
Salamu Alaikum
Samahatus Sayyid iana da wata tambaya hakika musulmai tareda dukkanin mazhabobinsu tun a farkon muslunc sun saba sabawa mai tsanani haka ma wannan zamani da muke ciki, kai hatta ta kai ga a cikin Mazhaba guda daya zaka samu sassabawa tsakanin `yan mazhabar har ta kai ga ba’arinsu suna kafirta ba’ari ko fasikantar d aba’ari da nuna cewa yana kan bata da bidi’a, kai wani lokacin ma tana kaiwa ga su yaki junansu su zubar da jinin juna, idna muka bincika sababin da jawo wannan sabani da ya dora kan gaba da kiyayyar juna sai mu ga tushensa shine nassoshin shari’a kuma galibin nassoshi nassoshi ne na zanniyat da ba akai ga tabbatar da ingancinsu ko kuma wata dalalatu da take wurga mu cikin sabani da rudu, alal misali masu inkarin hujjiyar Kabarul wahid (hadisin da bai kai ga haddin tawatiri ba) da kuma masu tabbatar da shi dukkaninsu suna dalilai daga Kur’ani da ko kuma daga mutawatiran hadisai, haka zalika masu Imani kan yiwuwar ganin Imamul Hujja (as) suna da dalilan da suka ginu kai haka ma masu karyata ganinsa suna da nasu dalilan, akwai wasu mas’alolin Usul da Kalam ko na Fikhu kadai dai sabanin ya bubbuga daga garesu sakamakon nassoshin shari’a masu karo da juna sannan kowa yana da nasa dalilai daga littafin Allah ko daga hadisai kai hatta mas’alar imamanci idna muka bincika zamu samu cewa mazhabar shi’a cikin karnonin da su ka gabata kadai dai sun samu sabani cikin nassoshi ko dia sakamakon buyan nassoshin garesu ko kuma rashin yaduwarsu da rashin bayyanar ma’anarsu a fili a wurin wasu ba’ari ko kuma sakamakon cin karonsu da juna da sassabawarsu ko kuma sakamakon wasu dalilai na daban da suke haifar da shubuha da ishkali da tufka da warwara da sauran matsaloli da babu lokacin kawo a nan, bari dai akwai wasu ba’arin hadisai da suke nuni zuwa ga cewa A’imma (as) da gangan suka yada sabani da rarraba kawuna daga abinda yake gadar da shakku da rudu tsakanin `yan shi’a ta yiwu ma ya zama dalili da ya sanya wasu yan shi’a fita daga shi’anci kamar yanda Shaik Dusi yayi ishara zuwa gareshi a cikin mukaddimar littafinsa (Attahzib) abu mai muhimmanci shine cewa wannan sabani ya samu asali daga nassoshin shari’a da suke cin karo da juna, to ma ya sanya Allah bai sanya wasu ka’idoji bayyanannu da dokoki sannan me sanya bai saukar da nassoshi da zasu kasance a bayyane ba da zasu nesanta mu daga bin zato da tsammace-tsammace daga fuskar inganci isnadinsu da ma’anarsu kuma ya zama al’umma ta kasance cikin hadin kai da tsira daga fadawa cikin fitina da yaki da gaba da kiyayya, kuma ya zama al’amura basu shige musulmi cikin duhu da kaiwa ga sun fada cikin shakku da kauracewa gaskiya, ka’idojin da muke bukata ba wasu ka’idoji ne masu yawa kuma ai Allah yana da iko kan yin haka, shin ashe baya daga cikin hikima Allah ya aikata hakan ashe hakan baya daga ludufinsa da rahamarsa kan bayinsa, me ya sanya ya kyale mu a haka kan zato da tsammace-tsammace da suke gadar mana shakku ya kuma sanya nassoshinsa ma’anarsu bata fito fili ba,
Ina neman gafarar Allah ina kuma tuba zuwa gareshi, ina rikonsa shiriya da damdagatar.
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
Hakika sabani da sassabawa abu ne mara dadi sai dai cewa banbanci bai kasance azaba ba bari dai shi yana daga rahama, Allah ya sanya ayoyinsa bayyanannu da wadanda ba bayyane ba domin jarraba mutane har wanda zuciya akwai datti da tsatsa da wanda yake bin shubuha ya bayyana ya fito fili, kamar misalin Kawarijawa da sauran batattun kungiyoyi.
Sannan a bayyane yake cewa Allah shine yake da hakkin yin tambaya shi kuma ba a tambayarsa sabida shi mai hikima ne lallai yana ajiye abubuwa a muhallan da suka dace da su, hikimarsa ta hukunta cewa mutum ya kasance cikin jarrabawa a wani lokaci cikin akidunsa wani lokacin cikin ayyukansa kai hatta cikin ibadunsa da dalilansa nassoshinsa na shari’a domin gurbatacce da bayyanu daga mai kyawu gaskiya daga karya, da Allah ya so da ya sanya mutane al’umma gud adaya rak kamar yanda matsarkaki ya fada sai dai cewa hakan yana cin karo falsafa da hikima da ibtila’i (domin ya jarraba ku wanene yafi kyawunta aiki)
Ita duniya makaranta ce cikinta akwai Shugaba da Malamai da Dailbai da darasussuka sannan a karshen shekara akwai jarrabawa domin sanin wanda ya fahimci karatu da kuma wanda ya fadi jarrabawa, ba komai ne yake a bayyane ba dole a samu abinda yake ba a bayyane ba har a gane Dalibi mai kaifin basira da mara kaifin basira,
Alah cikin halittunsa yana da abin ban mamaki daga gareshi muke kuma gareshi zamu koma.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Aqa'id)
- RIWAYA DA ISNADINTA ZUWA GA MANZON ALLAH (S.A.W)
- Wane ne Hujjar Allah a doran Kasa kafin zuwan Manzon Allah (s.a.w)
- SHIN ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) IMAMI NE
- Mene ne hukunci wanda yake inkarin imamanci
- Meye nazarin malaman sunna akan ayar mawaddah?
- Menene ayyukan da suka wajabta akan mujtahidi a zamanin gaiba kubra, menene banbanci tsakanin na’ibin imam da wakilin imam shin kun tafi kan na’ibanci da wikalanci?
- Menene ma’anar sunan baduhu
- me ake nufi da Kaunaini
- ME AKE NUFI DA TSANTAR SIRRIN ALLAH DA TACACCIYAR GODIYARSA DA YA ZO CIKIN FADIN SARKIN MUMINAI ALI A.S
- Shin isma da debe tsammani suna haduwa a wurin Annabawa