Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mutum ya dauki hukunce-hukuncen shari’a daga littafin fikihun imam Rida (as)
- Hanyar tsarkake zuciya » Ina fama da yawan wasi-wasi da sha’awa
- Tarihi » DANGANE DA INGANCIN ISNADIN HUDUBA TA 55 CIKIN NAHJUL BALAGA
- Hukunce-hukunce » Shin yana halasta yin taklidi da samahatus sayyid sadik shirazi shin yin taklidina da shin a sauke nayin shari’a?
- Hukunce-hukunce » Yadda auren mutu’a ke karewa
- Hukunce-hukunce » Shin halatta wanka yayin da mutum Yayi wasa da Kansa
- Hukunce-hukunce » Shin yana halasta ayi auren mutu’a idan shekaru sun kai 16
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin sakin matar da baka sadu da it aba sannan kaso nawa take da hakki cikin sadakin
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wana zikiri ne zai taimaka wajan tuba da taka tsantsan ?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin motsa jiki yana bada tasiri kan hanya tarbiyar Ruhi
- Hukunce-hukunce » Shin daukan bashi a banki riba ne?
- Hanyar tsarkake zuciya » ADDU’A DOMIN NEMAN SAMUN ZURIYA
- Hanyar tsarkake zuciya » wanne ayyuka ne na fari da mai suluki zuwa ga Allah zai fara da su?
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hadisi da Qur'an » Kalamanku haske ne
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
Salamu Alaikum
Ina fatan Akaramakallahu zai mini bayani a sharhin kan wannan riwaya shin akwai wata duniya da waninmu ya sameta
Shaik Saduk cikin littafinsa (Attauhid sh 277)
Salamu Alaikum
Ina fatan Akaramakallahu zai mini bayani a sharhin kan wannan riwaya shin akwai wata duniya da waninmu ya sameta
Shaik Saduk cikin littafinsa (Attauhid sh 277)
((أبي رحمه الله قال: حدثنا سعد بن عبد الله قال حدثنا محمد بن عيسى عن الحسن بن محبوب عن عمرو بن شمر عن جابر بن يزيد قال: سألت أبا جعفر (عليه السلام) عن قوله عز وجل: (( أَفعَيينَا بالخَلق الأَوَّل بَل هم في لَبس من خَلق جَديد )) (قّ:15), قال: يا جابر تأويل ذلك أن الله عز وجل إذا أفنى هذا الخلق وهذا العالم وسكن أهل الجنة الجنة وأهل النار النار جدد الله عالما غير هذا العالم وجدد خلق من غير فحولة ولا إناث يعبدونه ويوحدونه وخلق لهم أرضا غير هذه الأرض تحملهم وسماء غير هذه السماء تظلهم لعلك ترى ان الله إنما خلق هذا العالم الواحد وترى إن الله لم يخلق بشراً غيركم بل والله لقد خلق الله ألف ألف عالم وألف ألف آدم أنت في آخر تلك العوالم)).
Ubayyu Allah ya yi masa rahama yace: Sa’ad Ibn Abdullahi ya zantar damu ya ce Muhammad Ibn Isa daga Hassan Ibn Mahbubu daga Amru Ibn Shimru daga Jabir Ibn Yazid yace na tambayi Abu Jafar (a.s) dangane da fadinsa Azza wa Jalla: (yanzu mun gaza ne da halittar farko bari dai su suna cikin rudu daga sabuwar halitta) suratu Kafu:15, ya ce: hakan ya kasance idan Allah ya karar da wannan halitta da wannan duniya ya sauke yan aljanna cikin aljanna ya zuba yan wuta a wuta Allah sai ya sabunta wata duniya koma bayan wannan duniyar ya sabunta halittu ba tareda namiji da mace ba zasu dinga bautawa masa suna dayanta shi sannan ya shimfida musu wata kasa koma bayan wannan kasar da zata dauke su ya kuma kagar musu sama koma bayan wannan da zata lullufe su ta yiwu kayi tsammani cewa kadai dai Allah iya wannan duiyar ya halitta guda daya, kuma ta iya yiwuwa kayi tsammanin Allah bai halicci wasu mutane ba koma bayanku, bari dai abin ba haka yake ba hakika Allah ya halicci dubun dubatar duniyoyi da dubunnan Adamu kai kana cikin na karshen wadannan duniyoyi.
Ina fatan Akaramakallahu zai yi mini sharhin wannan hadisi shin wasunmu sun samu wata duniya koma bayan wannan duniyar da muke ciki.
Da sunan Allah mai Rahama mai jin kai
Zahirin abinda hadisin yake nuni gareshi bayan tabbatuwar ingantarsa shine cewa akwai wasu duniyoyi gabaninmu da bayanmu,
Allah ne masani.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Aqa'id)
- INA SON MALAM YAYI MINI BAYANI WANNAN RIWAYA DA ZATA ZO A KASA
- Shin akwai Banbanci tsakanin kalmomin (iktirabu) da (dunuwwu) da suka zo cikin hadisin kisa’i
- MENENE MA’ANAR DUK WANDA YA FAHIMCI BARCINSA YA FAHIMCI LAHIRARSA
- ME AKE NUFI DA TSANTAR SIRRIN ALLAH DA TACACCIYAR GODIYARSA DA YA ZO CIKIN FADIN SARKIN MUMINAI ALI A.S
- Shin wanin mu zai iya ce Allah ya gafarta min shiga wuta? - kamar a dare lailatul Qadr?
- Aikata zunubi bai fitar da mumini daga imanin sa shin wannan riwaya ta inganta
- Mene ne dokoki amfani da ka’idar (Attasamuhu) cikin lamurran Akida
- Shin Limami zai iya Sallar idi sau biyu, ko kuma sallar da yayi a ranar da marja’in sa ya tabbatar masa cewa Idi ne ya wadatar?
- RIWAYA DAGA HISHAM IBN HAKAM CIKIN LITTAFIN AL’IHTIJAJ
- Risala Ilmiyya