mauro,i daban-daban
Taambayoyin karshe
Wasu daga cikin tambayoyi
Tambayoyin da akafi karantawa
Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hukunce-hukunce » Me budurwa da aka aura aka saka take da shi daga hakki gabanin Tarawa da ita saduwa da ita?
- Hanyar tsarkake zuciya » Rayuwata tana cikin tsanani
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin yin sallar sabuwar shekara ta Nuruz
- Tarihi » MUNA BUKATAR KU YI MANA KARIN BAYANI DANGANE DA KARYA KWIBIN ZAHARA
- Hukunce-hukunce » Na yi auren mutu’a tareda wani mutum
- Hukunce-hukunce » ladani ya kira sallah adadai lokacin da nake cikin jirgin sama daidai lokacin da jirgin isa kasata shin zanyi sallah bisa niyya sauke nauyi ko kuma da niyyar ramuwa?
- Hukunce-hukunce » Shin yana halasta a yi taklidi da matacce
- Hukunce-hukunce » Tambaya atakaice: me yasa a musulunci akwai wurare da aka bada dama dukan yaro karami?
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta ga mutum ya cigaba da taklidi da Sayyid Ku'I
- Aqa'id » Me nene hadafin halittar dan Adam?
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hanyar tsarkake zuciya » Ta yaya dukkanin aikina da motsina zai kasance domin neman yardar Allah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Matashi ne ya kasance yana kaunar shiga Hauza sai dai kuma cewa mahaifinsa ya fi son yayi karatun zamani, shin wanne zabi zai gabatar cikin biyun
- Hukunce-hukunce » na kasance mai aikata istibira'i har azumi ma ina aikatawa bayan ansha ruwa
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
Salam Alaikum. Ina son yin wata tambaya gareku Samahatus Sayyid Adil-Alawi (h) kuma ina fatan samun amsa, cikin abinda aka nakalto daga annabi (s.a.w) fadinsa: (ya Ali babu wanda ya san Allah sai ni da kai) shin wannan ya kebantu cikinsu kadai Kenan tareda cewa mun san akwai Sayyada Fatima Zahara (as) tsakankaninsu amma sai ga zahirin maganar manzon Allah (s.a.w) bata tattaro da ita ba, ta kaka haka zata kasance
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
Ita ma’arifa (sanin abu) tana daga ma’ana kulli tashkiki ma’anar da take guda daya tareda fifiko cikin fadadarta da bijirarta babu wanda ya kewaya da ita sai Allah da masu zurfin ilimi Muhammad da iyalansa tsarkaka (as) kamar yanda ma’arifa jalaliya da jamaliya da kamaliya take, kamalar kamala cikin sanin Allah cikin siffofinsa da ayyukansa bawai cikin zatinsa ba, babu wanda ya san yaw aye shi sai shi kansa har annabi (s.a.w) yace: bamu sanka hakikanin saninka ba, ma’ana cikin zatinka sai dai cewa mun sanka cikin siffofinka da ayyukanka ma’ana cikin duniyar Jabarutiya da malakutiya, lallai babu wanda ya san Allah cikin wadannan duniyoyi biyu sai manzon Allah (s.a.w) da Imam Ali (as) kamar yanda babu wanda ya san hakikar waliyi kamar yanda yake sai Allah, amma Sayyada Zahara (as) lallai itaDaga cikin tambayoyin wanna sashin (Aqa'id)
- SHIN ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) IMAMI NE
- Mene ne ya sanya Allah ya halicci Iblis
- Meye nazarin malaman sunna akan ayar mawaddah?
- MENENE YA SANYA ALLAH BAI KAFA WASU KA'IDODJI BA
- SHIN AKWAI WATA KAIFIYA TAKAITACCIYA LA’ANA DA SALLAMA DA SUKE ZIYARAR ASHURA
- Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
- Ko zaku iya tabbatar mana da ma’asumancin Annabi Adam (as) ta hanyar Saklaini Da sunan Allah mai rahama mai jin kai Manzon Allah (s.a.w) yace
- Yaya Allah ya kallafawa mutane soyayyar iyalan Annabi
- TA YAYA ZAN IYA ZAMA DAGA YAN ALJANNA
- INA SON KU YI MINI WASICCI DA WATA HANYA ZUWA GA IMAM MAHADI (AS)