Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mutum ya dauki hukunce-hukuncen shari’a daga littafin fikihun imam Rida (as)
- Aqa'id » Wane ne Hujjar Allah a doran Kasa kafin zuwan Manzon Allah (s.a.w)
- Hukunce-hukunce » Satar kudin gwaamnati
- Hukunce-hukunce » Na kasance Na Tsinci Kaina Acikin Wata Musiba Ta Istimna'i (masturbatiom)
- Hadisi da Qur'an » ME NENE MA’ANAR AYAR KUR’ANI DAKE CEWA: KA CE BABU ABINDA ZAI SAME MU FACE ABINDA ALLAH YA
- Aqa'id » Shin Mahadi yana dora hannun sa kan kawunan bayin Allah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Malam ina da tambaya akan abin da zanyi wannan muhimmiyar bukata, shine ina neman aiki ne amma har yanzu babu bayani nayi addu’a kuma na sanya anyi mini amma har yanzu ba bayani
- Hukunce-hukunce » ;shin ya halasta ga wani mutum a farkon balagar sa da yayi takalidi {aiki da fatawar wani malami} da yamutu
- Hanyar tsarkake zuciya » Abin da ke haifar da kasala wurin ibada
- Hanyar tsarkake zuciya » Mene ne magani kan raunin soyayya
- Aqa'id » Shin isma da debe tsammani suna haduwa a wurin Annabawa
- Hukunce-hukunce daban-daban » Rigakafi da yake da amfanarwa cikin fuskantar ubangiji cikin sallah
- Hanyar tsarkake zuciya » na jarrabu da alakada ta sabawa shari’a, mene ne mafita
- Hukunce-hukunce daban-daban » Matsayin mace a Al’uma
- Aqa'id » Menene ma’anar Imani da Raja’a?
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
1-me yasa Allah mai girma da daukaka ya halicci mutum?
2-bukatarmu zuwa ga jagorori na Allah?
3- mecece falsafar samuwar imam?
4- mecece falsafar samuwar mai kawo gyara mai girma ga duniya da kuma fakuwarsa?
mecece falsafar samuwar imam?
1-me yasa Allah mai girma da daukaka ya halicci mutum?
2-bukatarmu zuwa ga jagorori na Allah?
3- mecece falsafar samuwar imam?
4- mecece falsafar samuwar mai kawo gyara mai girma ga duniya da kuma fakuwarsa?
Da sunansa mai rahama mai jin kai
Tabbas Allah shi ne kamala tsantsa daga kamalar kamala tsantsa kamalarsa ta kwarara, kamar yadda daga kamalar rana tarsashin haskenta ya kwarara ya samu, sai Allah ya halicci halittu daga kamalar kamala, kamar yadda ya zo cikin hadisil kudsi daga Allah matsarkaki
>كنت كنزاً مخفياً فأحببت أن اُعرف فخلقت الخلق لكي أعرف.
Na kasance boyayyiyar taska sai na so a sanni sai na halicci halittu don a sanni.
Sanin kamala da larura yana hukunta abin da yake nuni zuwa ga kamala, halittar ayoyin sasanni da numfasoshi sun nuni kan samuwar kamala tsantsa masanin komai mai iko kan komai rayayye tsayayye daya makadaici wanda babu wani abu kwatankwacinsa, sannan su halittu sun banbanta bisa la’akari da illoli da ma’alulai sakamakon ka’idar mafi daraja hakika mafi daraja mai daraja da makusanci na fitowa daga cikinsa wannan na lazimta saukar silsila cikin bakan nuzuli har sai ya sauka kan mafi Kankan da koma bayansa, mafi darajar halittar Allah shine Muhammad da iyalan gidansa wanda ake kiransa a wajen arifai da sunan hakika muhammadiya, lallai shi ne mai gangarowa na farko daga Allah matsarkaki
(أول ما خلق الله نوري)
Farkon abin da na halitta shi ne haskena.
Shi ne hankali na farko sannan kuma daga baya sauran hankula suka sauka da martabobin samuwa daga mafi daukaka zuwa madaukaki ya zuwa na makaskanci wanda tamatansa shi ne duniya mafi kasa-kasa wacce muke rayuwa cikinta, sai Allah ya halicci mutum domin ya zamanto halifan Allah cikin halittarsa ya kasance mazhari mabayyana ga sunansa mafi girma ga sunayensa mafi kyawu da siffarsa madaukakiya, mutum shine mafi daraja da daukakar Allah ya bijirar da amana ga halittunsa sune taklifin shari’a sai sammai da kasa suka ki daukar amanar sai mutum ya dauk, sai ya kasance mahallin wazifofin addini da taklifin Allah da wannan ne mutum ya daukaka kan ragowar halittun Allah saboda shi yana dauke da hankali wanda yake ga mala’iku da nafsu wadda dabbobi ma suna da ita, idan hankalinsa yayi galaba sai ya kasance mafi falala da daraja daga mala’iku bari mala’iku ne zasu dinga yi masa hidima, idan sha’awarsa a nafsu mai yawan umarni da mummuna tayi galaba sai ya kasance kamar dabbobi bari dai mafi batan hanya daga dabbobi.
Allah ya shiryar da mutum ko dai ya kasance mai godiya ko kuma mai kafircewa sai ya saukar da litattafai ya aiko da manzanni domin shiryar da mutane da farin ciikinsa domin ya isa ga kololuwar kamalarsa shi ne mukamin fana’I cikin Allah da wanzuwa tare da shi, wajibi kanka ya kai mutum ka kai ga wannan mukami da matsayi shin ka taba tunanin haka ko kuma har yanzu baka gushe ba kana tunani me yasa Allah ya halicci mutum?
2- daga cikin amsa ta farko aka san jawabi ta biyu a jumlace lallai mutum ya harhadu daga hankali da sha’awa ne da nafsu mai yawan umarni da munana wacce take fisgarsa zuwa ga ayyukan sabo da sha’awe-sha’awe na haramun da zunubai da karkata da bata da tsiyata Allah mai tausayi mai shiryarwa mai nusantarwa yana son bayinsa yana nfin alheri garesu da farin ciki sai ya aiko musu jagorori na Allah domin shiryarsu domin sanar da su alheri daga sharri da gaskiya daga bata da wahayi zai taimakwa hankalisa don rayuwa mai kyau don farin ciki duniya da lahira, kamar yadda Allah ya turo manzanni da annabawa da jagorori na Allah domin hujja cika hujja kan mutane domin kada mutane bayan haka kada su samu damar fadin da dai Allah ya aiko mana da manzanni domin mu shiriya, masu bushara da gargadi domin mutane su tsayu da adalci.
3- amsa: tabbas ya tabbatu a muhallinsa ba da ban hujja ba da kasa ta nutse da wanda ke kanta, wanzuwar tsarin halitta da na shari’a kadai dai da samuwar hujjar Allah kan halttun Allah cikin kowanne zamani sai dai cewa hujjar Allah wani lokaci mabayyaniya wani lokaci fakakkiya kamar fakuwar rana bayan girgije, lallai arana tanada tasirinta hatta lokacin fakuwarta ya zuwa haskakarta da hudarta a lokacin girgije zai kwansare haka lamarin yake dangane da mai kawo gyara a duniya baki dayanta hujjar Allah kan halittunsa, lallai yana da tasirin hujjntaka ko da kuwa yana halin fakuwa, lallai mu muna jira da tsimayin hudowar ranarsa domin ya cika kasa da adalci da daidaito kamar yadda ta cika zalunci da danniya.
Allah ya sanya mu tare da dukkanin muminai daga cikin masu saurare da tsimayi na hakika daga mafi alherin shi’arsa da masu shahada gabansa
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Aqa'id)
- ta yaya zan iya kaiwa ga cimma samun ma’arifa
- Wasu daga cikin malaman shia basu daukan imamanm ali da abbas da kuma sauran yaran sa a matsayin saiyid ,meye nazarin ayatollah adil alawi akan hakan?
- Shin annabi tsira da amincin Allah su kara tabbata gareshi ya kasance yana yiwa kansa sallama da salati?
- Risala Ilmiyya
- ME AKE NUFI DA TSANTAR SIRRIN ALLAH DA TACACCIYAR GODIYARSA DA YA ZO CIKIN FADIN SARKIN MUMINAI ALI A.S
- Menene ma’anar sunan baduhu
- INA SON KU YI MINI WASICCI DA WATA HANYA ZUWA GA IMAM MAHADI (AS)
- Meye nazarin malaman sunna akan ayar mawaddah?
- Shin Allah ya aiko da annabawa daga jinsin da bana mutane ba, sannan idan adadin annabawa kamar yanda muka saba ji ya kasance 12400 me ya sanya yan kadna muka sani daga cikinsu
- Amfani da lasifika a wajen masallaci