Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hukunce-hukunce » Shin yana halasta a yi sallah a wurin da aka saye shi da kuɗaɗen kwace shin za ai la’akari da wajen a matsayin wurin kwace.
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
- Hukunce-hukunce daban-daban » Mene ne ma’anar fadin ku bi ashrarai da sannu-sannu da dabi’unsu
- Hukunce-hukunce » Mene ne ra’ayinku kan halascin rarrabawa karbar fatawowi cikin mas’alar auren mutu’a
- Aqa'id » Neman Karin Aure
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin zai iya yiwuwa ayi suluki zuwa ga Allah a kauda hijaban duhu ba tare da tallafin cikakken malami ba?
- Hukunce-hukunce » Shin yana halasta ayi auren mutu’a idan shekaru sun kai 16
- Hadisi da Qur'an » wanene yake daukaka darajar masu ilimi da masu takawa
- Hanyar tsarkake zuciya » na jarrabu da alakada ta sabawa shari’a, mene ne mafita
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta ga ma’aurata suyi amfani da wani itacen roba lokacin saduwa da juna don jiyar da junansu dadi?
- Aqa'id » Mene ne ya sanya Allah ya halicci Iblis
- Hukunce-hukunce » Amfani da filin gwamnati batare da izini ba
- Hukunce-hukunce » Na yi auren mutu’a tareda wani mutum
- Hukunce-hukunce » Salar qasaru
- Hanyar tsarkake zuciya » Allah ya jarrabe ni da yawan gaggawa cikin kowanne abu
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
Tambaya: ta yaya za ta mamaye haskenta kan dukkanin wanda aka taso a kiyama idanu su firgita da mamaki waye ya ganta da har ya yi yekuwa da umarnin a rufe idanu shin wannan yekuwa da kira ya na zuwa bayan yayewa da tajalln haskenta a ranar kiyama, idan ya kasance hakan shin shi’arta za su ga haskenta ko kuma suma bai daya suke da sauran mutane da suke rufe idanuwansu sannan ta yaya za ta tseratar da su daga wuta,
Allah ya saka muku da alheri muna jiran amsarku.
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai.
Lallai ranar tasowa daga kabari na kusa-kusa garemu idan mutum ya mutu to kiyamrsa ta tsaya, a wannan lokaci ne abubuwa za su yaye gabansa
(فَكَشَفْنَا عَنكَ غِطَاءَكَ فَبَصَرُكَ الْيَوْمَ حَدِيدٌ)
Sai muka yaye maka rufinka daga barinka yau ganinka na da kaifi.
ma’ana basirarsa da ganinsa na da karfi, sai ya mu dinga hakikanin abubuwa a duniyar barzahu kamar yadda suke mu kuma dinga tsinkayar tsarkakkun ilimai, sannan mu samu kewayar haske cikin duniyar imkani (duniyar yiwuwa) lallai ita na daga kewayar haske cikin duniyar wajibul wujud (wanda samuwarsa ta zama tilas ga zatinsa), lallai Allah shi ne mai kewaya kan komai kewayarsa tana tajalli cikin duniyar imkani cikin muhammadu da iyalansa amincin Allah ya tabbata garesu, haskensu na kewayar kan dukkanin halittu cikin duniya da lahira bawai lahira kadai ba, sannan babu wani mutum da zai iya kallon wannan haske mai girma daga ma’adanin girma face dai wanda Allah ya yi masa izini saboda haka ku rufe idanunku duk da cewa kuwa kun kasance kuna ganinta da basirar idaniyar zuciyarku ya yinda zuciya ta zamanto
لِمَن كَانَ لَهُ قَلْبٌ أَوْ أَلْقَى السَّمْعَ وَهُوَ شَهِيدٌ ،
ga wanda ke da ita ko kuma ya jefa ji alhalin yana mai shaidawa.
Allah ne masanin hakikanin lamurra.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hadisi da Qur'an)
- MENE NE RA’AYINKU CIKIN RIWAYAR ASALAR TABBATAR GANGAROWAR HADISI DAGA WADANDA AKA DANGANTA SHI GARESU
- Mene ne ma’anar wannan hadisi mai daraja?
- Ka kara hadisan manzon Allah tsira da amincin Allah su kara tabbata gare shi da hadisan ahlil-baiti amincin Allah ya tabbata gare su kan abubuwan da ka sani na riwaya a baya
- wanene yake daukaka darajar masu ilimi da masu takawa
- Mene ne ra’ayin ku kan littafin (Mashra’atu Biharul Anwar wallafar Shaik Asif
- fahimtar addini
- shin dawwama kan karatun wasu ayyanannun surorin kur’ani na iya cutarwa
- fahimtar addini 2
- MENE NE INGANCIN WANNAN RIWAYA
- Shin dukkanin abinda Annabi yake fada daga wahayi yake