Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hadisi da Qur'an » Shin dukkanin abinda ya zo a Nahjul-Balaga ya tabbata ya inganta ko za ayi binciken ingancin sa
- Hanyar tsarkake zuciya » na karanta ziyarar Ashura har sau 40 amma bukata bata biya ba
- Hukunce-hukunce » Shin kiran sunan nana Fatima a cikin kiran sallah ya inganta?
- Aqa'id » Menene ma’anar sunan baduhu
- Hukunce-hukunce » Akwai wani fili da yake mallakar hukuma sakamakon bukatuwar mutanen yankinmu zuwa gareta sai muka gina Husainiya domin yin sallah shin sallar da akayi cikinta ingantacciya ce
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin manzon Allah (s.a.w) yana da diya mace fiye da guda daya
- Hanyar tsarkake zuciya » TSAHON SHEKARU MUNA FAMA DA SIHIRI
- Hadisi da Qur'an » Ka kara hadisan manzon Allah tsira da amincin Allah su kara tabbata gare shi da hadisan ahlil-baiti amincin Allah ya tabbata gare su kan abubuwan da ka sani na riwaya a baya
- Aqa'id » Shin wanin mu zai iya ce Allah ya gafarta min shiga wuta? - kamar a dare lailatul Qadr?
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukunicn yin sallar gaisuwa ga masallaci cikin mikatin Madinatul munawwara idan sallar magariba da isha’I suna matsayin wajibi
- Hukunce-hukunce daban-daban » DA WADANNAN LITATTAFAI KUKE MANA NASIHAR KARANTAWA
- Tarihi » DANGANE DA INGANCIN ISNADIN HUDUBA TA 55 CIKIN NAHJUL BALAGA
- Hukunce-hukunce » Matar da mijinta ya faku ba a kara ganin shi ba
- Hukunce-hukunce » NI BAZAWARACE JAHILA WANI YA AURE NI AUREN DA’IMI
- Hukunce-hukunce » Shin kun yarda da mustahabbanci karanta du’a tawajju cikin sallolin farilla bayan kabbarar harama kafin fatiha
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
Salamu Alaikum. Manzon Allah (s.a.w) yace:
: ما من عبد قال : [لا اله الااللّه ] ثم مات على ذلك الا دخل الجنة وان زنى وان سرق , وان زنى وان سرق , وان زنى وان سرق ,وان رغم انف ابي ذر
Babu wani bawa da zai fadi Kalmar shahada babu abin bautawa da gaskiya sai Allah sannan ya mutu a kan haka face ya shiga aljanna ko da kuwa ya aikata zina ko da kuwa yayi sata, ko yayi zina yayi sata, ko yayi zina yayi sata, bisa rashin son ran Abu Zarru Gifari.
Haka an rawaito daga gareshi tsira da amincin Allah su kara tabbata a gareshi da iyalansa tsarkaka
لا يـخـرج الـمـؤمـن مـن ايـمـانـه ذنب , كما لا يخرج الكافر من كفره احسان
Wani zunubi bay a fitar da Mumini daga imaninsa haka ihsani bay a fitar Kafiri daga kafircinsa.
Salamu Alaikum. Manzon Allah (s.a.w) yace:
: ما من عبد قال : [لا اله الااللّه ] ثم مات على ذلك الا دخل الجنة وان زنى وان سرق , وان زنى وان سرق , وان زنى وان سرق ,وان رغم انف ابي ذر
Babu wani bawa da zai fadi Kalmar shahada babu abin bautawa da gaskiya sai Allah sannan ya mutu a kan haka face ya shiga aljanna ko da kuwa ya aikata zina ko da kuwa yayi sata, ko yayi zina yayi sata, ko yayi zina yayi sata, bisa rashin son ran Abu Zarru Gifari.
Haka an rawaito daga gareshi tsira da amincin Allah su kara tabbata a gareshi da iyalansa tsarkaka
لا يـخـرج الـمـؤمـن مـن ايـمـانـه ذنب , كما لا يخرج الكافر من كفره احسان
Wani zunubi bay a fitar da Mumini daga imaninsa haka ihsani bay a fitar Kafiri daga kafircinsa.
Shin wadannan riwayoyi sun inganta idan sun kasance ingantattu to me yasa aka samu wata riwayar daban tana cin karo da su ma’ana riwayar nan da abinda ta kunsa yake bayyana cewa: hakika wanda ya aikata zunubi kaza lallai zai cire masa Imani zai kuma dawwama cikin wuta, ta kaka zamu daidaita tsakankanin wadannan riwayoyi?
Muna jiran Karin bayani da haske daga wurinku
Da sunan Allah mai Rahama mai jin kai
Idan ya mutum ya mutu a kan tauhidi to shi tauhidi lallai kyakkyawan aiki da mummuna baya iya cutarwa tare da shi ko da kuwa yayi zina yayi sata, sai dai cewa yayin shashshakar fitar ran misalin mai aikata wannan ana cire masa Kalmar tauhidi babu abin bautawa da gaskiya sai Allah sai ya mutu Kafiri a tashe shi cikin Kafirai cikin wuta amma lokacin da yake aikata zunubi ana cire masa ruhin Imani sai dai cewa da zai tuba ga Allah ya koma gareshi za a dawo masa da ruhin imaninsa.
Wurin Allah ake neman taimako.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hadisi da Qur'an)
- Shin dukkanin abinda Annabi yake fada daga wahayi yake
- WANNE DALILI NE YA HANA IMAMAI (A.S) BAYYANAR DA ALLON FATIMA A.S
- fahimtar addini
- Mene ne ma’anar wannan hadisi mai daraja?
- WANNE LITTAFIN ADDU’A NE MAFI INGANCI
- YAYA MUTUM ZAI IYA YIN SALLAH RAKA’A DUBU A RANA DAYA
- ?menene fasarar suratul kausar
- RIWAYAR DA TAKE BAYANIN GIRMAMAR DUK YARINYAR DA TAKE DA SUNA FATIMA DA HANA DUKANTA DA YI MATA FADA SHIN TA HADO SAURAN SUNANNAKIN FATIMA
- Zantukanku da kalmominku haske ne cikin sauraron faraji
- SHIN YA HALASTA A KARBI RIWAYA DAGA WANDA YAKE KAN GURBATACCIYAR MAZHABA