Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hadisi da Qur'an » AKWAI WATA RIWAYA DA ISNADINTA DA AKA JINGINA ZUWA GA MANZON ALLAH (S.A.W)
- Hukunce-hukunce » Menene sabubban gaza bada kaffarori uku
- Hukunce-hukunce » Basukan shari’a
- Hanyar tsarkake zuciya » MUNAJATUL MUHIBBIN (YA ALLAH WANE NE YA DANDANI ZAKIN KAUNARKA SAI YA ZAMANTO YANA NEMAN WANINKA
- Aqa'id » Meye ingancin isnadin hudubar Imam Ali (as) ta 55 daga Nahjul Balaga
- Hanyar tsarkake zuciya » Ta yaya mumini zai tserata daga azabar kabari
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Aqa'id » Risala Ilmiyya
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wasu wuridai ayyanannu domin aurar da budurwa wacce ta samu jinkirin aure?
- Aqa'id » Mene ne ya sanya Allah ya halicci Iblis
- Hukunce-hukunce daban-daban » gameda hakkokin shari'a da ya ratayu kan miji da mata da Allah ai mana karin bayani Menene hukunchi namijin da ba ya iya biyawa matarsa hakkokinta?
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin yin sallar sabuwar shekara ta Nuruz
- Aqa'id » MENENE ALAMONIN BAYYANAR IMAMUL HUJJA A.S
- Hukunce-hukunce daban-daban » Mene ne ingancin sanannan littafi nan da ake kira (Hallalul Mashakil) shin mustahabancinsa ya tabbata
- Hadisi da Qur'an » Menene isnadin wannan riwayar da take cewa ni ne `dan yankakku biyu da aka yanka
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
Salamu Alaikum.
Wannan riwaya da za ta zo ta zo cikin littafin Biharul-Anwar
Mene ne martaninku Allah ya saka muku da alheri
Sannan mene ne ingancin riwayar
Cikin Biharul-Anwar J 47 sh 356, babin tarikul Imam Jafarul Sadik (a.s)
Salamu Alaikum.
Wannan riwaya da za ta zo ta zo cikin littafin Biharul-Anwar
Mene ne martaninku Allah ya saka muku da alheri
Sannan mene ne ingancin riwayar
Cikin Biharul-Anwar J 47 sh 356, babin tarikul Imam Jafarul Sadik (a.s)
عن جعفر بن محمد ( ع ) انه قال : ود علي بن ابي طالب
عليه السلام انه بنخيلات ينبع يستظل بظلهن وياكل من حشفهن ولم يشهد يوم الجمل ولا
النهروان . وحدثني به سفيان عن الحسن قال ابو عبد الله ( ع ) زدنا : قال حدثنا
عباد عن جعفر بن محمد انه قال : لما راى علي بن ابي طالب ( ع ) يوم الجمل كثره
الدماء " قال لابنه الحسن " يا بني هلكت " قال له الحسن يا ابت
اليس قد قد نهيتك عن هذا الخروج فقال علي ( ع ) ي بني لم ادر ان الامر يبلغ هذا
المبلغ فقال له ابو عبد الله ( ع ) زدنا
قال : حدثنا سفيان الثوري عن جعفر بن محمد ( ع ) ان عليا
( ع ) لما قتل اهل صفين بكى عليهم ثم قال " جمع الله بيني وبينهم في الجنه
An karbo daga Jafar ibn Muhammad (a.s) cewa yace: Aliyu ibn Abu Dalib ya yi kaunar cewa ya samun kansa cikin gonar bishiyoyin dabino ya sha inuwarsu ya ci daga `yayan dabinonsu ya zama ace ma bai halarci yakin Jamal da yakin Naharawan ba. Sufyanu ya zantar da ni shi daga Hassan yace Abu Abdullahi (a.s) ka kara mana: yace: Ubbadu ya zantar da mu daga Jafar ibn Muhammad cewa shi yace: yayin da Aliyu Ibn Abu Dalib (a.s) ranar yakin Jamal ya ga yawan rayukan da aka rasa sai ya cewa da `dansa Hassan ya `dana na halaka” sai Hassan (a.s) yace masa ya babana ashe ban haneka daga wannan yaki ba sai Ali (a.s) yace: ya `dana ai ban san cewa lamarin zai kai ga haka sai Abu Abdullahi (a.s) ya ce masa kara mana.
Sai yace: Sufyanu Assauri ya zantar da mu daga Jafar ibn Muhammad (a.s) cewa Ali (as) lokacin da aka kasha mutanen Siffaini yayi musu kuka yace ya Allah ka hada tsakaninmu ka tattara mu a cikin aljanna.
Da sunan Allah mai Rahama mai jin kai
Wannan Magana ce irin ta Umayyawam ina ai shi Sarkin muminai Ma’asumi ne da Ismar Allah mafi girma, bai aikata abinda ya aikata ba face da umarnin Allah maganar cewa Imam Hassan ya rubuta masa wasika ya hana shi wannan yaki wannan na daga cikin abinda yake shiryarwa zuwa ga gurbata da rashin ingancin riwayar a cikin mataninta ballantana batun isnadinta, mawallafin littafin Bihar-Anwar Allah ya tsarkake ruhinsa kamar yanda ya fadi a mukaddimar littafinsa lallai shi ya tattaro hadisai ne ingantattu da wadanda basu inganta ba daga misalsalan wadannan hadisai domin a san yanda masu kagar hadisan karya suka kagi hadisan, sun kasance suna damfara hadisai kan harshen A’imma tsarkaka (a.s) kamar yanda Manzon Allah (s.a.w) yake cewa:
سيكثر من بعدي الوضاعون الكذابون الذين يضعون الحديث عليّ كذباً
Da sannu makaga da makaryata zasu yawaita a bayana wadanda zasu dinga kagar hadisi a kaina bisa karya.
Hakan lamarin yake kan A’imma amincin Allah ya kara tabbata a garesu , matanin wannan hadisi na nuni da cewa na karya ne daga malaman Umayyawa ya gangaro masu batarwa masu danfara kiyayya ga Sarkin Muminai amincin Allah ya kara tabbata a gareshi don suka da aibata shi cikin yakunansa da kuma cusa munafunci da karya kamar yanda Annabi (s.a.w) ya bashi labari da cewa bayansa akwai wadanda zasu tauye bai’arsa ma’ana Dalha da Zubairu da Azzalumai ma’ana Mu’awiya da mabiyansa da masu fita daga addini ma’ana Kawarijawa da suka yake a yakin Naharawan
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hadisi da Qur'an)
- Shin kur’ani a jirkice yake
- SHIN ISNADIN WANNAN RIWAYA YA INGANTA
- shin dawwama kan karatun wasu ayyanannun surorin kur’ani na iya cutarwa
- Menene isnadin wannan riwayar da take cewa ni ne `dan yankakku biyu da aka yanka
- BABU WANI ZUNUBI DA YAKE RABA MUMINI DA IMANINSA
- Mene ne ma’anar wannan hadisi mai daraja?
- Shin wannan riwayar ta inganta
- ?menene fasarar suratul kausar
- Shin dukkanin abinda Annabi yake fada daga wahayi yake
- WANNE DALILI NE YA HANA IMAMAI (A.S) BAYYANAR DA ALLON FATIMA A.S