Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hukunce-hukunce » Shin kashe tsaka yana wajabta yin wanka
- Hukunce-hukunce » Shin kumusi yana halasta ga `yan shi’a cikin zamanin gaiba
- Hukunce-hukunce » Yadda za a gama auren mutu’a
- Hukunce-hukunce » Ta yaya zamu magance cutar mantuwa sakamakon aikata istimna’i
- Hukunce-hukunce » tafiya cikin watan Ramadan Mai albarka
- Hukunce-hukunce » Tafiya cikin tsakiyar watan ramadana me Albarka.
- Hukunce-hukunce » Malam mutum ne tinda aka haife shi baya salla da azumi harsaida yakai shekara hamsin ?
- Aqa'id » Me ake nufi da kaunain (الكونين)?
- Aqa'id » Me ya sanya Allah ya sanya mana shaukin saninsa a daidai wannan lokacin da ya halicce mu gajiyayyu da ba zasu iya kaiwa ga saninsa ba
- Hukunce-hukunce » SHIN YA HALASTA A AURI KARAMAR YARINYA
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Hanyar tsarkake zuciya » MECECE NASIHARKU DOMIN KUBUTA DAGA HASSADA DA TAKE BOYE A CIKIN ZUCIYA
- Hanyar tsarkake zuciya » Malam inaso ka yimini nasiha dangane da abubuwan da zasu taimakeni Akan tsarkake zuciya
- Hukunce-hukunce » Ta yaya zan iya gane wane ne A’alam cikin mujtahidai
- Hanyar tsarkake zuciya » INA SON ALLAH INA NEMAN YARDARSA DA YARDAR MUHAMMAD DA IYALANSA A.S
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
Lallai Allah yana kaunar addu'ar bawansa mumini yana jinkirta amsa masa domin yaji sautinsa:
«عن العالم 7: إنّ الله عزّ وجلّ ليؤخّر إجابة المؤمن شوقآ إلى دعائه ويقول : صوتٌ اُحبّ أن أسمعه ، ويعجّل دعاء المنافق ويقول : صوت أكرهه ».
An karbo daga Malami (as): lallai Allah yana jinkirta amsawa bawansa mumini addu'a saboda shaukin addu'ar sa yana cewa: murya ce dana ke son jinta, sannan Allah yana gaggauta addu'ar munafuki, yana cewa: murya ce da bana sonta.[1]
عن أمير المؤمنين 7: أحبّ الأعمال إلى الله عزّ وجلّ في الأرض الدعاء.
An karbo daga sarkin muminai (as) mafi soyuwar ayyuka zuwa ga Allah mai girma da daukaka a doran kasa ita ce addu'a.
Ita addu'a cikin kowanne hali kewaye take da taufiki da amsawa ko cikin jinkiri ko kuma cikin gaggawa kamar yadda ya zo daga madaukakin hadisi ita addu'a tana da ladubba da sharudda kamar misalin kyauta zato da Allah da yakini da amsawar sa da larurantuwa zuwa gare shi da tsarkake niyyada shiga ta kofar da Allah madaukaki ya yi umarni da ita, da fuskantar da zuciya zuwa ga Allah, da kaskantar da kai da sirantar da zuciya da daga hannuwa zuwa sama, da farawa da bismillah da girmama Allah da istigfari, da salati ga Muhammad da iyalansa gabanin fara addu'a da bayan idar da ita, da cika alkawari, da cudanya addu'ar da aiki domin ita addu'a tana daga cikin sunnonin Allah, da taruwa wuri daya don yin addu'a da kuma neman mumiani suce amin da sakankancewa cikin addu'a da nema da naci da magiya cikin nema da kiran Allah da sunayensa kyawawa tare da naci
«إنّ الله يحبّ الملحّين في الدعاء».
Lallai shi yana son masu naci cikin addu'a
«إنّ الله يحبّ السائل اللحوح ، ومتى تكثر قرع الباب يفتح لک ».Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hadisi da Qur'an)
- Mene ne ma’anar wannan hadisi mai daraja
- fahimtar addini
- SHIN YA HALASTA A KARBI RIWAYA DAGA WANDA YAKE KAN GURBATACCIYAR MAZHABA
- ME NENE MA’ANAR AYAR KUR’ANI DAKE CEWA: KA CE BABU ABINDA ZAI SAME MU FACE ABINDA ALLAH YA
- Mene ne ra’ayin ku kan littafin (Mashra’atu Biharul Anwar wallafar Shaik Asif
- Mene ne banbanci tsakanin duniya da kasa?
- ?menene fasarar suratul kausar
- WACCE ALAKA CE TSAKANIN ZIYARAR IMAM ALIYU ARRIDA DA WATAN RAJAB
- Adalcin Allah daga cikin madaukakan hadisai
- Kalamanku haske ne