Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hukunce-hukunce » Dangane da hadisin: bawana ba zai gushe ba yana samun
- Hukunce-hukunce daban-daban » .Inaso na kama hanyar waliyya wato masu bin Allah sau da kafa
- Hukunce-hukunce » INA CIKIN FAGARNIYA BANI SADAKIN DA ZAN BIYA
- Hukunce-hukunce » a wani yanayi ne akeyin taimama
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin hiyali yana yin tasiri cikin sallah kan canja kaddara
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukunci mace cikin bayyanar da karatu da boyewa cikin sallar niyaba
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani aikin da ke hana mutum samun galba kan sirrin badini?
- Aqa'id » INA BUKATAR BAYANI KAN (INA ROKON ALLAH UBANGIJNA YA SANYA RABONA DAGA ZIYARARKU YA ZAMA SALATI GA MUHAMMAD DA IYALANSA
- Hukunce-hukunce » Tambaya;wata hanyace akebi domin gano wanda yafi kowa sani a tsakanin maraji’i?
- Hukunce-hukunce » Risala Ilimiya neman Karin bayani kan ka’idar (La tu’adu)
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin kwafar kaset wanda a jikinsa an rubuta cewa bai halasta wani ya kwafe shi ba tare da izini ba
- Hanyar tsarkake zuciya » Ina bukatar Karin bayani kan wannan jumlar(ina rokon Allah ubangijina da ku da sanya rabona daga ziyartarku ya kansance salati ga Muhammad da iyalansa
- Hadisi da Qur'an » Shin dukkanin abinda Annabi yake fada daga wahayi yake
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hanyar tsarkake zuciya » shin akwai wata hanyar magance ciwo ido
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
salamu Alaikum. Akwai riwaya da aka jinginata zuwa ga Manzon Allah (s.a.w) cewa ya ce:
للمؤمن اثنان وسبعون سترا فإذا أذنب ذنبا انهتكت عنه ستر، فإن تاب رده الله إليه وسبعة معه وإن أبى إلا قدما قدما في المعاصي تهتك عنه أستاره، فإن تاب ردها الله إليه ومع كل ستر منها سبعة فإن أبى إلا قدما قدما في المعاصي تهتكت أستاره وبقي بلا ستر، وأوحى الله تعالى إلى ملائكته: أن استروا عبدي بأجنحتكم، فإن بني آدم يعيرون ولا يغيرون وأنا أغير ولا أعير، فإن أبى إلا قدما قدما في المعاصي شكت الملائكة إلى ربها ورفعت أجنحتها وقالت: يا رب إن عبدك هذا قد أقدمنا مما يأتي من الفواحش ما ظهر منها وما بطن، قال: فيقول الله تعالى لهم: كفوا أجنحتكم. فلو عمل بخطيئة في سواد الليل أو في ضوء النهار أو في مفازة أو قعر بحر لأجراها الله تعالى على ألسنة الناس فسلوا الله تعالى أن لا يهتك أستاركم
salamu Alaikum. Akwai riwaya da aka jinginata zuwa ga Manzon Allah (s.a.w) cewa ya ce:
للمؤمن اثنان وسبعون سترا فإذا أذنب ذنبا انهتكت عنه ستر، فإن تاب رده الله إليه وسبعة معه وإن أبى إلا قدما قدما في المعاصي تهتك عنه أستاره، فإن تاب ردها الله إليه ومع كل ستر منها سبعة فإن أبى إلا قدما قدما في المعاصي تهتكت أستاره وبقي بلا ستر، وأوحى الله تعالى إلى ملائكته: أن استروا عبدي بأجنحتكم، فإن بني آدم يعيرون ولا يغيرون وأنا أغير ولا أعير، فإن أبى إلا قدما قدما في المعاصي شكت الملائكة إلى ربها ورفعت أجنحتها وقالت: يا رب إن عبدك هذا قد أقدمنا مما يأتي من الفواحش ما ظهر منها وما بطن، قال: فيقول الله تعالى لهم: كفوا أجنحتكم. فلو عمل بخطيئة في سواد الليل أو في ضوء النهار أو في مفازة أو قعر بحر لأجراها الله تعالى على ألسنة الناس فسلوا الله تعالى أن لا يهتك أستاركم
Mumini yana da labule saba’in da biyu idan ya aikata zunubi sai labule daya yay aye daga barinsa, idan ya tuba sai Allah ya dawo masa da shi tareda bakwai tareda shi, iodan kuma ya kafe kan sai ya cigaba da aikata sabo sai dukkanin labulaye su yaye daga gareshi, dian ya tuba Allah sai ya dawo masa da su tareda dukkanin labule guda daya da ya yaye labulaye guda bakwai, idan kuma ya kafe yaki tuba ya cigaba kan sabo sai dukkanin labulayen su yaye ya wanzu ba tareda labule ba ko da guda daya ba, Allah yayi wahayi ga Mala’ikunsa da cewa ku lullube bawana da fukafukanku, lallai mutane suna wulakanci basa canjawa ni kuma ina canjawa ba kuma na wulakanci, idan yaki ya kafe kan cigaba da aikata sabo sai Mala’iku su kai kuka wurin ubangijinsu su `dage fukafukansu su ce: ya ubangiji lallai wannan bawan naka yana zakkewa aikin alfasha daga wanda ya bayyana da wanda ya buya, yace: sai Allah yace ku kautar da fukafukanku. Da zai aikata kuskure cikin duhun dare ko cikin hasken rana ko a daji ko cikin kasan kogi da Alllah ya gudanar da laifin kan harsunan mutane saboda haka ko roki Allah da ka da yaya labulen da kuke lullube.
Shin wannan riwaya ta nuna cewa Kenan Allah yana tona asirin bawansa mai yawan aikata sabo da zunubi, ashe Allah ba shi ne mai yawan suturta aibobin bawansa ba, to kuma ta kaka anan za ace yana tona asirin bawaa gaban idanun mutane?
Ina neman Karin bayani daga gareku
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
Na’am shine mai yawan suturce aibobi sai dai da sharuddanta daga cikin sharadin shine ya zama bawa ya ji kunyar kada ya kafe kan cigaba da aikata zunubai da sabo har ta kai ga ya keta dukkanin hijabai da labulayen Allah, a hakika Allah bai tona asirin bawansa ba, shi bawan ne ya tonawa kansa asiri, (abin da ya sameku daga musiba daga kawukanku ne Allah yana afuwa kan abubuwa masu yawa gaske)
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hadisi da Qur'an)
- Shin wannan riwayar ta inganta
- Mene ne ma’anar wannan hadisi mai daraja?
- WANNE DALILI NE YA HANA IMAMAI (A.S) BAYYANAR DA ALLON FATIMA A.S
- Me ake nufi da wanda ya tsarkake sirrin Allah wanda ya zo cikin zancen Ali a.s
- Kara kan abin da ka sani a baya cikin ilimin kur’ani mai girma
- RIWAYAR DA TAKE BAYANIN GIRMAMAR DUK YARINYAR DA TAKE DA SUNA FATIMA DA HANA DUKANTA DA YI MATA FADA SHIN TA HADO SAURAN SUNANNAKIN FATIMA
- Shin Sayyada Maryam (as) ita ma tana ganin jinin al’ada kamar saura mata
- WANNE LITTAFIN ADDU’A NE MAFI INGANCI
- ?menene fasarar suratul kausar
- Menene isnadin wannan riwayar da take cewa ni ne `dan yankakku biyu da aka yanka