sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » bahasul karijul fikhu: ayyana kammalalliyar sura. zama na 106 23 ga Sha'aban
- » Hakuri kan mutuwa `da daga cikin Kur'ani mai girma
- » Zazzakar zuma kan falalar daren Lailatul Kadri
- » DAGA ZANTUKAN IMAM MUHAMMAM BAKIR A.S
- » Shawarwarin Ayatollah samahatus sayyid Adil-alawi kan ilimin sanin halayyar dan adam
- » Jarrabawar Allah mai girma da `daukaka ga wasiyyan annabawa cikin rayuwar annabawa (as)
- » Bahasul karijul fikhu 25 ga sha’aban zaman a 108
- » Malamai magada Annabawa (2): takaitaccen tarihin Ayatullah Assayid
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhu bahsin taklidi- da ace ra’ayin mujtahidin farko zai saba da Mujtahidi na biyu da ya koma gareshi
- » Sirri daga sirrikan imam sadik (as)
- » Hasken sasanni cikin sanin arzuka
- » Bahasul karij: Fikihu zama na (103) kashi (1)
- » Muhimman wasiyoyi uku daga Imam Sadik (as)
- » FIKHU 13 GA WATAN SAFAR 1441 WAJIBI MAZAJE SU BAYYANA KARATU CIKIN SALLARA ASUBAHI
- » Taskar Adduoi 3
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
la'akari da yanayin sahar siyasar zamanin Imam Sajjad zuwa wani mikdari zamu iya cewa komai a bayyane yake zamu iya fahimta dalilin da ya hana shi tashi da yunkuri? Saboda tareda razani da matsanancin tsoro da matsi cikin mulkin Umayyawa tareda cikakken iko da mamayarsu duk wani irin yunkuri da motsi dauke da makami tabbas ba zai samu nasara ba, sannan babu wani boyayye n motsi komai kankantarsa da zai iya buya daga idanuwa da kunnuwan `ya leken asirin hukuma, wata rana daya daga `yan leken asirin Abdul Malik a garin Madina ya kawo masa bayanai kamar haka: hakika Aliyu Ibn Husaini yana da wata baiwa da ya `yantar da ita wacce daga baya ya zo ya aureta, cikin wasikar da Abdul Malik ya aikawa da Imam Sajjad ya nuna rashin jin dadinsa kan auren Imam daga Baiwa kuma ya bayyana wannan aiki a matsayin tawaya saboda menene Imam ba zai auri daya daga matayen da suke dace da shi matsayinsa da girmansa ba daga matayen Kuraishawa?!. Imam ya bashi amsa: babu wani mutum mafi girma da daukaka daga Manzon Allah (s.a.w) hakika ya auri bazawara baiwa, hakika ubangiji ya daukaka duk wani kaskataccen da muslunci, duk wata tawaya ya kammala ta da muslunci babu wani kaskanci da yawuce Jahiliya.
Abdul Malik yana so ya zamana duk wani motsin Imam da gidansa ya kasance karkashin sa idonsa, a misalin wannan yanayi da matsanancin matsi ta yaya yunkuri sauya hukuma zai kasance?
Menene ya hana Imam Sajjad yin aiki tareda masu yunkuri kifar da hukuma a Madina?
1-tareda duban yanayi da zuruf da la'akari da matsi da kuntatawa da suka kasance tun bayan shahadar Mahaifinsa Imam Husaini (a.s) Imam yayi kirdadon da hangen rashin samun nasara ga yunkurin Madina , yana ganin cewa idan yayi tarayya cikin wannan yunkuri bawai kadai ba zai samu nasara bari dais hi da mabiyansa duk kashe su za a yi sannan babu batun wanzuwa sauran burbushi da karfin shi'anci lamarin zai kare babu wata natija mai kyau.
2-tareda la'akari tarihin Abdullahi Ibn Zubairu da tasirin da yake da shi cikin masu yunkuri kifar da hukuma wannan yunkuri ba zai taba kasancewa irin yunkurin shi'anci ba na asali , snanan Imam (a.s) ba zai taba yarda mutum misalin Abdullahi Ibn Zubairu mai kishirwar mulki da iko ya mayar da shi tsani da gada da taka shi ya tsallaka zuwa ga bukatarsa da cimma nasararsa ba.
3 kamar yanda ya gabata, masu yunkurin kifar da hukuma sun zabi Abdullahi Ibn Hanzalatu matsayin shugaba kuma basu neman shawara da jin ra'ayin Imam Sajjad (a.s) duk da cewa jagororinsu mutane tsaftatattu nagargaru sannan sukansu kan hukumar Yazidu duka gaskiya ne, sai dai cewa ya tabbata wannan yunkuri ba tsantsar yunkuri ne na shi'anci ba sannan babu tabbas idan suka samu nasara ko zata amfanar da shi'anci
Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Ta Yaya dalibi zai iya sanin gobensa
- SIRRIKAN ARAFAT
- Kada ku riki wannan kur'ani abin kauracewa
- Taskar Adduoi 4
- YARO MATASHI TARE DA TSOHO
- gudummawar imam sadik (as) cikin gina al'umma ta gari
- KARIJUL FIKHU 24 MUHARRAM CIKIN MAS'ALAR HALASCIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA MUDLAKAN CIKIN SALLOLIN NAFILA KO DA KUWA YA KAI GA KARANTA RABI
- Wasiyyai da tsarkakakken tsatso
- Bayani kan Ayatullah saiyid Adil Alawi
- bayanin annabta