sababun makaloli
- Tarihi » masu tarbiyya ga al'umma
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi shekara 1442 cikin mas’alar shimfida hannun yatsu hade da juna hatta babban yatsa zuwa kusa da kunne
- Akida » Addu’a sirrin ibada
- Akida » Wasiyoyi uku daga Imam Sadik (A.S)
- Akida » Kibiya ta shida
- Akida » Kibiya ta biyar
- Akida » Kibiya ta hudu
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta uku
- Akida » Kibiya ta biyu-raddi kan Wahabiyawa daga litaffan bangarori biyu-shi’a da sunna
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- Akida » Kibban Raddi kan wuyan Wahabiyya
- Fikhu » Bahasul Karijul Fikhi- Usul 8 ga watan Jimada Awwal shekara 1442h
- Fikhu » bahasul Karijul fikhi 7 Jimada Awwal shekara 1442 h wada'au shi ne kebantar da lafazi kan wata ma'ana
makaloli
- » Addu’a mabudin ibada
- Tarihi » HASKE DAGA RAYUWAR SHUGABA KOMAINI
- Fikhu » Mas’ala ta bakwai: kallon gefan hanci a halin sujjada,
- » MALAMAI MAGADA ANNABAWA_TARIHIN SHAIK JAFAR TUSTARI.
- Akida » Kibiya ta farko-Wahabiya daga Kawarijawa suka fito
- » DAN KASUWA DA MAI KETARA
- » Addu’a ita ce sirrin ibada
- » KARIJUL FIKHU 16 MUHARRAM 1441 H- YA HALASTA YIN UDULI DAGA SURA ZUWA WATA CIKIN ZABI MATUKAR BA AKAI GA KARANTA RABI INBANDA FATIHA DA IKLAS
- » Son husaini ya haukatar dani
- Tarihi » Gwamnatin zalunci ta Abdul-Malik ibn Marwan Iban Hakam
- » YAYA ZAN RUBUTAWA YARA KISSA
- » Imamu Ali shine hanya madaidaiciya
- » Bakon dakin Allah
- » bayanin annabta
- Tarihi » Imam Hadi (a.s) tareda Makarantun Kalam (Tauhid)
Mukalolin da akaranta dayawa.
- » Addu’o’I da zikiri kan Karin Soyayya a tsakanin ma'aurata
- » Addu’a makamin mumini-tattaunawa tare da Ayatullah samahatus-sayyid husaini shahrudi
- » SIRRIN SALATI
- » Daga ƙissoshin Annabawa amincin Allah ya kara tabbata gare su: kissar Annabi Sulaimanu (as) da shawarar da jemage ya bayar
- » Sallar Istigfari {NIman gafara} da tasirinta.
- » Bahasul karij: Magana mafi karfi itace hade suratu Filu da suratu li’ilafi
- » Me yasa Imam Ali yayi mubayaa wa Abubakar da Umar
- » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- » Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Akida » Tambaya a takaice: shin Mala'ikan da yake zuwa da surar mutum shima yana da sha'awa
- » HAJJAJU IBN YUSUF!
- » SHIN kana karanta qur'ani
- » Taskar Adduoi 4
- » Taskar Adduoi 2
- » Falalar ilimi da malamai
Imam Jawad (a.s) tare da dukkanin takunkumi da yake ciki daga hana shi nasabta Wakilai amma kuma tareda wannan hali dangantakarsa da kafar sadarwarsa da `yan shi'a bata yanke ba, cikin fadin garuruwan da Sarkin Abbasiyawa yake mulki cikinsu Imam (a.s) ya kasance yana aika wakilai da sakonni domin kiyaye hadin kan `yan shi'a, hakika wakilan da yan sakon Imam sun samu damar fadada aiki da isar da sakonsa cikin garuruwa misalin Ahwaz, Hamdan,Sistan, Bustu rayyu, Basara, wasid, Bagdaza, da cibiyoyin sunna da shi'a daga Qum da Kufa.
Cikin bahasin tsufan Imam Jawad (a.s) mun rubuta cewa lokacin da Aliyu Ibn Asbad ya gana da Imam ya tsaya a tsanake yayi masa kallon kwakwaf domin kamanninsa sun shiga kwakalwarsa don samun damar yiwa mabiyansa na kasar Masar bayani siffofinsa wanda hakan yake nuna cewa Imam yana da masoya a wannan kasa.
Makarantar ilimi ta Imam Jawad (a.s)
Mun san cewa daya daga manya manyan sasannin rayuwar A'imma shine yada tarbiya da sakafa, wadannan manyan bayin Allah kowanne daya cikinsu cikin rayuwarsa ya kasance yana da wata rawa da ya taka cikin yada tarbiya da sakafa, ya kasance yana tarbiyantar da Almajiransa tareda koyar da su ilimi domin su yada shi cikin al'umma, sai dai cewa tareda haka kowanne daya cikinsu zamaninsa yana banbanta da wadanda suka gabata daga yanayin siyasa da zamantakewa, Alal misali a zamanin Imam Bakir da Imam Assadik (a.s) sun samu kyawuntar yanayin siyasa da suka amfana da shi wajan yada ilimi da tarbiyantar da manya-manyan malaman riwaya da adadinsu yakai dubu hudu, amma daga zamanin Imam Jawad zuwa Imam Hassan Askari (a.s) sakamakon matsi da takunkumin siyasa ayyukansu na yada ilimi da sakafa ya kasance iyakantacce hakan ya sanya ba zakat aba hada su da wadanda suka gabace daga Imamai ba cikin adadin marawaitan hadisai da suka tarbiyantar gaba daya Almajiran Imam Jawad (a.s) basu wuce mutum 110.[1] sannan gaba daya hadisai 250[2] suka rawaita daga gareshi babu mamaki cikin faruwar hakan sakamakon Imam (a.s) ya kasance matsanancin takunkumi dukkanin maotsinsa yana kan idon hukuma sannan kuma da wuri yayi shahada kamar yanda Malamai suka fada hakika yayi shahada yana dan shekara 25 a duniya, tareda ya kamata mu lura da wani abu guda tareda karancin Almajiransa sai dai cewa yay aye fitattun malamai daga cikinsu misalin Aliyu Ibn Mahziyar da Ahmad Ibn Muhammad Bazandi, Zakariyya Ibn Adam, Muhammad Ibn Isma'il Ibn Bazi, Husaini Ibn Sa'id Ahwazi, Ahmad Ibn Kalid Barki kowanne daga cikinsu ya kasance tauraro a fagen ilimi da fikhu, wasu cikinsu suna wallafe-wallafe masu tarin yawa, sannan a gefe guda Almajiran Imam Jawad (a.s) su kadai ne Marawaitan basu takaita iya da'irar yan shi'a ba, bari dai zaka samu marawaitan Ahlus-sunna suna nakalta daga wajensa da kwasar ilimin muslunci, babban misali cikinsu shine Kadibul Bagdadi ya kasance ya nakalci hadisai na isnadinsa daga Imam Jawad (a.s)Daga cikin tambayoyin wanna sashin ()
- Zazzakar zuma kan falalar daren Lailatul Kadri
- dangantakar addini da siyasa
- Mai ceton baki dayan al’umma Al’imamul Muntazar
- Jarrabawar Allah mai girma da `daukaka ga wasiyyan annabawa cikin rayuwar annabawa (as)
- Hankali a mahangar makarantar imam kazim (as)
- Tauhidin jikkanta Allah (Attauhidul Jismani)
- Hakuri kan mutuwa `da daga cikin Kur'ani mai girma
- KARIJUL FIKHU 14 GA WATAN SAFAR CIKIN MAS’ALAR BAYYANA KARATU DA BOYESHI CIKIN SALLOLI
- NAU'UKAN HAJJI DA WASU BA'ARIN SIRRIKANSU
- Manzon Allah (s.a.w) malami ne kuma mai ceto ne