Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hadisi da Qur'an » RIWAYOYI DANGANE DA HADAYAR AYYUKA GA IMAM ZAMAN (A.F)
- Hanyar tsarkake zuciya » Menene magani da mafita daga rashin samun aikin yi da rashin karbuwa wajen mutane tare da cewa ni lazimci wasu ayyukan ibanda na mustahabbi cikin neman arziki kamar misalign neman arziki
- Hukunce-hukunce » menene hukuncin matar datayi auren mut'a kuma tana da miji ?
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta amfani ko cin Buta wadda ake kawowa daga kasashan turai
- Hanyar tsarkake zuciya » WANNE AIKI NE ZAI TAIMAKENI KAN KIYAYE FARILLA DA KAURACEWA HARAMUN
- Hadisi da Qur'an » INA NE WURAREN DA AKA YI TARAYYA DA INDA AKE DA SABANI TSAKANKANIN MAFHUMIN SUNNA DA SIRA NABAWIYA
- Hanyar tsarkake zuciya » Ban taba jin kalma mai dadi daga bakin mijina sannan yana nuna matan facebook soyayya tareda yi musu dadadan kalamai
- Hukunce-hukunce » Ta kaka zan iya kame kaina daga barin kallon mata
- Hukunce-hukunce » Auran mutu'a
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin yin auren mutu’a da karuwa?
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin manzon Allah (s.a.w) yana da diya mace fiye da guda daya
- Aqa'id » MENENE YA SANYA ALLAH BAI KAFA WASU KA'IDODJI BA
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukunci mace cikin bayyanar da karatu da boyewa cikin sallar niyaba
- Hukunce-hukunce » shin akwai banbanci cikin wuri da yake da gine da inda babu gine gine kan juyawa alkibla baya ko gaba?
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
قال رسول الله ‘: من لم يعرف امام زمانه مات ميتة الجاهلية ميتة كفر وضلال ونفاق.
Duk wanda bai san Imamin zamaninsa ba ya mutu mutuwar jahiliya mutuwar kafirci da `bata da munafunci.
yazo cikin hadisin Annabi (s.a.w) yace:
قال رسول الله ‘: من لم يعرف امام زمانه مات ميتة الجاهلية ميتة كفر وضلال ونفاق.
Duk wanda bai san Imamin zamaninsa ba ya mutu mutuwar jahiliya mutuwar kafirci da `bata da munafunci.
Hakika wanda bai san Imamin zamaninsa da sani na Akida da Imani cikin zuciya kamar sanin Allah da Manzonsa, ya zama ya yi Imani da shi da Imamanci da Halifanci da wasiyyar Manzon Allah (s.a.w) lallai shi Imamanci cigaban Annabta ne cikin kareta da kiyayeta daga tozarta da kuma yada sako da tsayar da shi tsakankanin mutane da `dabbakawa cikinsu, kamar ammabta ta kasance mikewa da cigaban tauhidi, duk wanda bai san Imamin zamaninsa ba da wannan sani kuma bai samu alaka da shi ba da igiyar wilaya da Imamanci da `da’a to lallai shi bai yi aiki da wasiyyar Annabawa da Manzanni ba, ballantana aiki da wasiccin Allah cikin Talikai, babu shakka duk wanda ya kasance cikin wannan yanayi tabbas mutuwarsa zata kasance mutuwar jahiliya, ma'ana mutuwarsa zata ginu kan harshashin jahilci koma bayan ilimi da hankali.
Sakamakon kasantuwar mutuwa matsayin tacewar rayuwa da karshenta to duk wanda mutuwarsa ta kasance Jahiliya babu shakka da kokwanto rayuwarsa baka dayansa ta kasance kan Jahiliya, kamar yanda ya zo cikin Hadisi daga Annabi (s.a.w)
(كما تعيشون تموتون، وكما تموتون تعيشون (عوالي اللألئي 4:72).
Kamar yanda kuka ratyu haka zaku mutu kamar yanda kuka mutu haka zaku rayu.
Idan rayuwarsa ta kasance rayuwa ta jahilci to tabbas abinda ke lazimtarta dukkanin bangarorinta da sassanta zasu kasance cikin da’irar jahilci.
Babu shakka cewa jahilci yana daga duhu kamar yanda ya zo cikin hadisin rundunar jahilci da rundunar hankali, saboda haka a wannan lokaci rayuwarsa zata kasance rayuwar duhu babu haske cikinta, sai ka sameshi yana fagarniya da dimauta cikin jahilci babu haske gareshi babu mai shiriya gareshi har zuwa marhala ta karshe a rayuwarsa, a dabi’ance zai zamana ya kare rayuwarsa cikin jahilci ya kuma mutu Jahili, kan wannan asasi bai zai taba yiwuwa rayuwarsa ta kasance rayuwa ta hankali cikin tamabrin haske da bayyanuwa cikin tasarrufat dinsa da motsinsa da sukuninsa da gabatarsa da ja bayansa ba, lallai shi hankali an halicce ne daga haske.
Shi hankali shine wannan abu da aka bautawa Allah da shi aka kuma samu Aljanna da shi, ba zai yiwu wanda ya gina rayuwarsa kan jahilci ba ace kuma rayuwarsa da mutuwarsa su karkare da hankali da haske, tareda haka lahirarsa ita ma tra zama haske (idan mutum ya mutu kiyamarsa ta tsayu) idan ya kasance Mumini haske zai dinga zazzagawa gabansa da bayansa ya kuma rike hannunsa zuwa cikin Al’arshi cikin matsugunar gaskiya wurin Sarki Mai iko cikin inuwar Al’asrhin Allah matsarkaki.
Ita rayuwar lahira itace madawwamiyar rayuwa wacce take kasance sakamakon mutuwa ita kuma mutuwa natijar rayuwa ce, sabida haka ma’auni da yake banbance rayuwar hankali da rayuwar jahilci shine mutuwa, lallai ita mutuwa itace halka da igiyar sadarwa tsakankanin rayuwa biyu wato rayuwar duniya da rayuwar lahira.
Sannan duk wanda bai san Imamin zamaninsa ba hakikanin sanin a zamanin Gaiba Kubra (fakuwa) lallai ba zai taba kasance mai jiran bayyanarsa da tsayuwarsa da gyaransa domin cika Kasa da adalci da daidaito bayan cikarta da zalunci da danniya, sannan daga cikin alamomin rayuwar jahilci shine mutum ya kasance baya tsimayi da kuma jiran Mai kawo gyara na hakika a doran kasa don cikata da adalci, ita rayuwar ilimi tana cika da tabbatuwa ne da sanin Imamul Zaman (Af)
Tambihi mai muhimmanci gaske:
Tana yiwuwa a zahiri Mumini ya kasance cikin zahirin rayuwarsa yana rayuwa cikin hallarar Imani kasanctuwar yana kiyaye sallah da azumi da kuma yawaita karanta Kur’ani Mai girma ka same shi yana zaman ittikafi cikin masallacin Annabi Mai daraja, cikin Mihrabin Annabi (s.a.w) yana sallah yana bada huduba kan Mimbarinsa sai dai cewa tareda haka sai ka sami rayuwarsa rayuwa ce ta Jahiliya cikin inuwar kafirci da munafunci lallai inuwar kafirci da munafunci baki dayanta jahilci, zahirin rayuwarsa cikin ibada cikin mabayyanan Imani, sai dai cewa tareda haka rayuwarsa rayuwa ce ta Jahiliya sakamakon rashin sanin Imami zamaninsa kamar yanda shugabar matayen duniya tayi ishara zuwa ga haka cikin hudubar da ta yi wacce aka fi sani da huduba Fadakiya ku duba Biharul-Anwar j 29 sh 220 cikin kafa hujjarta kan mutanen sa suka yi mata kwacen halifanci suka nesantar da Imami jagoran gaskiya daga mukaminsa hakkinsa suka zauna a mahallin da bana su ba bisa zalunci da danniya da kwace da gasabi, sai ta kafa musu hujja da fadin Allah ta’ala:
﴿ أَفَحُكْمَ الْجَاهِلِيَّةِ يَبْغُونَ وَمَنْ أَحْسَنُ مِنْ اللَّهِ حُكْماً لِقَوْمٍ يُوقِنُونَ ﴾ (المائدة: 50).
Yanzu hukuncin Jahiliya suke nema wane ne yafi Allah kyautata hukunci ga mutane sa suke yakini.
Saboda haka duk wanda bai san Imamin zamaninsa ba bai kuma jira bayyanarsa cikin Gaiba Kubra rayuwarsa ta kasance rayuwa ta Jahiliya da duhu, karshen rayuwarsa zai zamana mutuwar Jahiliya.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hadisi da Qur'an)
- Zantukanku da kalmominku haske ne cikin sauraron faraji
- Shin shi’ar Fatima za su ga haskenta a ranar kiyama ko suma suna daga cikin wadanda za su kau da idonawansu lokacin ketara siradinta.
- DA WADANNAN KA’IDOJI ZA MUYI RIKO YAYIN DA MUKE DUBA LITATTAFAN RIWAYOYI
- Mene ne banbanci tsakanin duniya da kasa?
- WACCE ALAKA CE TSAKANIN ZIYARAR IMAM ALIYU ARRIDA DA WATAN RAJAB
- YAYA MUTUM ZAI IYA YIN SALLAH RAKA’A DUBU A RANA DAYA
- Adalcin Allah daga cikin madaukakan hadisai
- shin Allah cikin kura’ni yana Magana da mu da abinda zamu fahimta a yarenmu
- Shin dukkanin abinda ya zo a Nahjul-Balaga ya tabbata ya inganta ko za ayi binciken ingancin sa
- Menene tabbacin isnadin matanin hadisin kisa?