mauro,i daban-daban
Taambayoyin karshe
Wasu daga cikin tambayoyi
Tambayoyin da akafi karantawa
Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hadisi da Qur'an » Mene ne ra’ayin ku kan littafin (Mashra’atu Biharul Anwar wallafar Shaik Asif
- Hadisi da Qur'an » DA WADANNAN KA’IDOJI ZA MUYI RIKO YAYIN DA MUKE DUBA LITATTAFAN RIWAYOYI
- Aqa'id » Shin zai yiwu ga imam Mahadi ya hadu d muminai cikin gaiba kubra cikin surar saurayi wani karon kuma ya zo da surar tsoho tukuf.
- Hanyar tsarkake zuciya » ina neman wani aiki daga hannun ma'aikatar harkokin cikin gida
- Hukunce-hukunce » Idan wani mutum ya karbo sallar kwadago (sallar da ake biyanka don ka sauke bashin sallar wani mamaci da ake binsa bashinta) sai kuma ya bayar da ita ga wani domin yayi, idan wanda ya bawa yayi shin ta isar, idan ya saba ya biya wanda ya baiwa kasa da far
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce » Akwai taruka da akeyi a tsakanin ‘yan uwa kuma ana haduwa ne mata da maza,to ni macace mai kokarin sa hijabi shin zan iya zuwa irin wanna tarukan
- Aqa'id » Meye ingancin isnadin hudubar Imam Ali (as) ta 55 daga Nahjul Balaga
- Tarihi » Menene fata da sa rai ta yaya zamu alakanta shi da maudu’in imam Mahdi (as) da daularsa?
- Hadisi da Qur'an » Shin dukkanin abinda ya zo a Nahjul-Balaga ya tabbata ya inganta ko za ayi binciken ingancin sa
- Hukunce-hukunce » mainene hukuncin yin auran Mut’a da mace mai yin zina
- Hanyar tsarkake zuciya » Malam inaso ka yimini nasiha dangane da abubuwan da zasu taimakeni Akan tsarkake zuciya
- Hanyar tsarkake zuciya » Wanda suka gama makaranta amma basu samu aiki ba da kuma abin da yafi dacewa suyi
- Hukunce-hukunce daban-daban » : gameda hakkokin shari'a da ya ratayu kan miji da mata ai mana Karin
- Hadisi da Qur'an » Menene ma’anar (wa sallam) da take zuwa karshen salatin annabi (s.a.w)
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
Salamu Alaikum
Abinda ya faru a zamani gaiba kubra, lallai imam ya kasance cikin fakuwa Allah ya gaggauta bayyanarsa, hakika ya maida mutane zuwa ga marawaitan hadisan A’imma amincin Allah ya tabbata garesu, yace:
(وأمّا الحوادث الواقعة فارجعوا فيها إلى رواة حديثنا، فإنّهم حجّتي عليكم، وأنا حجّة الله عليهم)،
Amma abubuwan da suke faruwa cikinsu ku koma zuwa ga marawaitan hadisanmu, lallai su hujjojinmu ne kanku, ni kuma hujjar Allah ne a kansu.
Haka ma imam Sadik (as) yana cewa:
وقال الإمام الصادق(عليه السلام): (من كان من الفقهاء صائناً لنفسه، حافظاً لدينه، مخالفاً على هواه، مطيعاً لأمر مولاه، فللعوام أن يقلّدوه)
Duk wanda ya kasance daga fakihai mai katange kansa mai kiyaye addninsa, mai sabawa son ransa, mai `da’a ga umarnin ubangijinsa, to ragowar amawa suyi taklidi da shi.
Mene ne abinda ake nufi daga wadannan kalamai da suka zo cikin wadannan hadisai?
Idan mun iya tabbatar da ingancinsa hadisan, to mene ne ake nufi da su ?
Maraji’ai ake nufi ?
Ko kuma marawaita hadisai ma’ana jakadun imam guda hudu su kadai ?
Shin a fikihu akwai wani dalili kan batun A’alamiyya ?
Mene ne dalili kan mujtahidanci da cewa shi mujtahidi na’ibin imam (Af) ne, sannan kamar yadda muke fadi ko wasu malamai suke fadin cewa duk wanda yayi masa martani ya yiwa Allah martini.
Shin akwai wani nassi da yake bashi wannan siffa?
Abinda ya faru a zamani gaiba kubra, lallai imam ya kasance cikin fakuwa Allah ya gaggauta bayyanarsa, hakika ya maida mutane zuwa ga marawaitan hadisan A’imma amincin Allah ya tabbata garesu, yace:
(وأمّا الحوادث الواقعة فارجعوا فيها إلى رواة حديثنا، فإنّهم حجّتي عليكم، وأنا حجّة الله عليهم)،
Amma abubuwan da suke faruwa cikinsu ku koma zuwa ga marawaitan hadisanmu, lallai su hujjojinmu ne kanku, ni kuma hujjar Allah ne a kansu.
Haka ma imam Sadik (as) yana cewa:
وقال الإمام الصادق(عليه السلام): (من كان من الفقهاء صائناً لنفسه، حافظاً لدينه، مخالفاً على هواه، مطيعاً لأمر مولاه، فللعوام أن يقلّدوه)
Duk wanda ya kasance daga fakihai mai katange kansa mai kiyaye addninsa, mai sabawa son ransa, mai `da’a ga umarnin ubangijinsa, to ragowar amawa suyi taklidi da shi.
Mene ne abinda ake nufi daga wadannan kalamai da suka zo cikin wadannan hadisai?
Idan mun iya tabbatar da ingancinsa hadisan, to mene ne ake nufi da su ?
Maraji’ai ake nufi ?
Ko kuma marawaita hadisai ma’ana jakadun imam guda hudu su kadai ?
Shin a fikihu akwai wani dalili kan batun A’alamiyya ?
Mene ne dalili kan mujtahidanci da cewa shi mujtahidi na’ibin imam (Af) ne, sannan kamar yadda muke fadi ko wasu malamai suke fadin cewa duk wanda yayi masa martani ya yiwa Allah martini.
Shin akwai wani nassi da yake bashi wannan siffa?
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
Abinda ake nufi daga wadannan kalamai su ne fakihai masu girma wadanda suka kasance sun tattaro sharuddan taklidi kamar yadda aka ambata cikin risalolin aiki, amma A’alamiyya dalili kanta hankali ne da hankalta, lallai shi mutum yana komawa ga kwararren likita mafi hazaka tare da cewa yanada tare da hazikin likita.
Amma dalili kan na’ibanta gamammiya shi ne abin da ya gangaro cikin riwayoyi wacce kai da kanka ka kawo guda biyu daga ciki, sannan idan kana bukatar bayani dalla-dalla filla-filla to sai ka komawa littafinmu mai suna : (kaulul rashid fi ijthadi wat taklidi) wanda mujalladi uku ne sannan an sauke a sayit dinmu.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hukunce-hukunce)
- Shin ya halasta a baiwa bahashime kaffara
- Shin wadannan nassoshin sun inganta cikin kulla igiyar aure
- Shin ya halasta mutum ya Auri matar da ya taba zina da ita lokacin tana da aure
- Shekara nawa ake rainon yara a shari’ance
- Malam mutum ne tinda aka haife shi baya salla da azumi harsaida yakai shekara hamsin ?
- Shin ziyarar makabarta a ranakun sallah kamar Babar sallah da karama mustahabice
- Mutum ne gabanin shigar lokacin sallah da awanni biyu sai ya yi alwala ya yi niyyar sallar wajibi don neman kusanci zuwa ga Allah, mene ne hukuncin alwalarsa da sallarsa?
- Mene ne hukuncin sakin matar da baka sadu da it aba sannan kaso nawa take da hakki cikin sadakin
- Hukunci Irshadi da Maulawi
- Mene ne hukunicn yin sallar gaisuwa ga masallaci cikin mikatin Madinatul munawwara idan sallar magariba da isha’I suna matsayin wajibi