mauro,i daban-daban
Taambayoyin karshe
Wasu daga cikin tambayoyi
Tambayoyin da akafi karantawa
Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hukunce-hukunce » me ye Hukunci
- Aqa'id » Yaya zaku martini kan shehin wahabiyawa adnan ar’ur da irin cin mutuncin da yake muku ko kuma dai abin da yake fada gaskiya ne kanku mazhabar taku baki dayanta karya ce?
- Hukunce-hukunce » Kallon macen da ba muharramarka daga daliban jami’a
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta a karanta sigar aure mutu’a ba tare da halartar shaidu b
- Hanyar tsarkake zuciya » Wasiyyah zuwa ga me neman isa ga Irfani
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta sanya sunan Mala’iku
- Hukunce-hukunce » Akwai taruka da akeyi a tsakanin ‘yan uwa kuma ana haduwa ne mata da maza,to ni macace mai kokarin sa hijabi shin zan iya zuwa irin wanna tarukan
- Hukunce-hukunce daban-daban » : ni da matata munyi jima'I muna Dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
- Hanyar tsarkake zuciya » Allah ya jarrabe ni da yawan gaggawa cikin kowanne abu
- Aqa'id » MENENE ALAMONIN BAYYANAR IMAMUL HUJJA A.S
- Aqa'id » MENENE YA SANYA ALLAH BAI KAFA WASU KA'IDODJI BA
- Hanyar tsarkake zuciya » A da can na kasance ina kiyaye yin wuridi
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda baya yin taklidi
- Hukunce-hukunce » Mene ne ra’ayinku kan halascin rarrabawa karbar fatawowi cikin mas’alar auren mutu’a
- Aqa'id » Shin an tsarkake Annabawa (as) daga aikata zunubi
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
Salamu Alaikum
Abinda ya faru a zamani gaiba kubra, lallai imam ya kasance cikin fakuwa Allah ya gaggauta bayyanarsa, hakika ya maida mutane zuwa ga marawaitan hadisan A’imma amincin Allah ya tabbata garesu, yace:
(وأمّا الحوادث الواقعة فارجعوا فيها إلى رواة حديثنا، فإنّهم حجّتي عليكم، وأنا حجّة الله عليهم)،
Amma abubuwan da suke faruwa cikinsu ku koma zuwa ga marawaitan hadisanmu, lallai su hujjojinmu ne kanku, ni kuma hujjar Allah ne a kansu.
Haka ma imam Sadik (as) yana cewa:
وقال الإمام الصادق(عليه السلام): (من كان من الفقهاء صائناً لنفسه، حافظاً لدينه، مخالفاً على هواه، مطيعاً لأمر مولاه، فللعوام أن يقلّدوه)
Duk wanda ya kasance daga fakihai mai katange kansa mai kiyaye addninsa, mai sabawa son ransa, mai `da’a ga umarnin ubangijinsa, to ragowar amawa suyi taklidi da shi.
Mene ne abinda ake nufi daga wadannan kalamai da suka zo cikin wadannan hadisai?
Idan mun iya tabbatar da ingancinsa hadisan, to mene ne ake nufi da su ?
Maraji’ai ake nufi ?
Ko kuma marawaita hadisai ma’ana jakadun imam guda hudu su kadai ?
Shin a fikihu akwai wani dalili kan batun A’alamiyya ?
Mene ne dalili kan mujtahidanci da cewa shi mujtahidi na’ibin imam (Af) ne, sannan kamar yadda muke fadi ko wasu malamai suke fadin cewa duk wanda yayi masa martani ya yiwa Allah martini.
Shin akwai wani nassi da yake bashi wannan siffa?
Abinda ya faru a zamani gaiba kubra, lallai imam ya kasance cikin fakuwa Allah ya gaggauta bayyanarsa, hakika ya maida mutane zuwa ga marawaitan hadisan A’imma amincin Allah ya tabbata garesu, yace:
(وأمّا الحوادث الواقعة فارجعوا فيها إلى رواة حديثنا، فإنّهم حجّتي عليكم، وأنا حجّة الله عليهم)،
Amma abubuwan da suke faruwa cikinsu ku koma zuwa ga marawaitan hadisanmu, lallai su hujjojinmu ne kanku, ni kuma hujjar Allah ne a kansu.
Haka ma imam Sadik (as) yana cewa:
وقال الإمام الصادق(عليه السلام): (من كان من الفقهاء صائناً لنفسه، حافظاً لدينه، مخالفاً على هواه، مطيعاً لأمر مولاه، فللعوام أن يقلّدوه)
Duk wanda ya kasance daga fakihai mai katange kansa mai kiyaye addninsa, mai sabawa son ransa, mai `da’a ga umarnin ubangijinsa, to ragowar amawa suyi taklidi da shi.
Mene ne abinda ake nufi daga wadannan kalamai da suka zo cikin wadannan hadisai?
Idan mun iya tabbatar da ingancinsa hadisan, to mene ne ake nufi da su ?
Maraji’ai ake nufi ?
Ko kuma marawaita hadisai ma’ana jakadun imam guda hudu su kadai ?
Shin a fikihu akwai wani dalili kan batun A’alamiyya ?
Mene ne dalili kan mujtahidanci da cewa shi mujtahidi na’ibin imam (Af) ne, sannan kamar yadda muke fadi ko wasu malamai suke fadin cewa duk wanda yayi masa martani ya yiwa Allah martini.
Shin akwai wani nassi da yake bashi wannan siffa?
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
Abinda ake nufi daga wadannan kalamai su ne fakihai masu girma wadanda suka kasance sun tattaro sharuddan taklidi kamar yadda aka ambata cikin risalolin aiki, amma A’alamiyya dalili kanta hankali ne da hankalta, lallai shi mutum yana komawa ga kwararren likita mafi hazaka tare da cewa yanada tare da hazikin likita.
Amma dalili kan na’ibanta gamammiya shi ne abin da ya gangaro cikin riwayoyi wacce kai da kanka ka kawo guda biyu daga ciki, sannan idan kana bukatar bayani dalla-dalla filla-filla to sai ka komawa littafinmu mai suna : (kaulul rashid fi ijthadi wat taklidi) wanda mujalladi uku ne sannan an sauke a sayit dinmu.
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hukunce-hukunce)
- Shin mutum zai iya shiga bayi (toilet) dauke da wayar talefon da cikinta akwai kammalallen kur’ani mai girma
- Ta yaya zan iya gane wane ne A’alam cikin mujtahidai
- Ta yaya zan iya samun damar cigaba da yin sallah saboda ni duk sanda na fara sallah sai in daina
- Shin ya halasta tareda wanda suka shelanta idi
- Shin kashe tsaka yana wajabta yin wanka
- Shin yana halasta a aurar da yarinta karama da ake shayarwa
- Ina da matsalar raunin motsawar sha’awa shin ya halasta gareni in karanta litattafan batsa
- Akwai wani fili da yake mallakar hukuma sakamakon bukatuwar mutanen yankinmu zuwa gareta sai muka gina Husainiya domin yin sallah shin sallar da akayi cikinta ingantacciya ce
- Mene ne hukuncin yankewa daga sahun jam’I da mikdarin shamakin mutum guda d ayake sallatar sallar Magriba alhalin Limami yana sallatar Isha
- malam menene hukuncin wanda ke aikata zina ta ido