Taambayoyin karshe
- Hanyar tsarkake zuciya » Ni Dalibar ilimin addini ina fuskanta matsaloli masu tarin yawa da suke bijirowa kan hanya ta
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wata `yar gajeriya kaifiyya la’ana da sallama cikin ziyarar Ashura
- Hanyar tsarkake zuciya » Bani da Malami ina kuma gashi ina son in yi suluki cikin hanyar irfani na bincika sosai amma ban samu abin da zai taimakani zuwa ga wusuli ba
- Hukunce-hukunce daban-daban » Wanne ayyuka ne da ayoyi ne zasu taimaka mini kan kubuta daga sihiri
- Hukunce-hukunce daban-daban » Barin karatun Hauza
- Hanyar tsarkake zuciya » ina fama da rauni himma da irada cikin al’amurra masu yawan gaske
- Hukunce-hukunce » Ko zaku iya gaya mana malamai da suka tafi kan juzu’iyyar shahada ta uku cikin kiran sallah
- Hukunce-hukunce » Mene ne hukuncin wanda yake rafkanwa cikin zikirin ruku’u da sujjada sai ya karanta na farko a muhallin na biyu ya karanta na biyu a muhallin na farko
- Hukunce-hukunce » Ladani yayi kiran sallah alhalin ina cikin jirgin sama lokacin da na isa garina zan rama sallah Kenan ko zan sauketa a kan lokacinta Kenan
- Aqa'id » Mene ne hukuncin limanci wanda bai tabbatar da cewa shi Adali bane tareda sanin cewa su masu binsa sallah suna Imani da adalcinsa
- Hukunce-hukunce » . Shin ya halasta a gareni na fara yin sujudush shukuri daga baya sai na yi sujudus Sahawu
- Aqa'id » Yanzu muna karshen zamani Kenan
- Hukunce-hukunce » Ya halasta mu kira Sarkin Muminai Aliyu bn Abu Talib (.AS) da lakabin shugaban Sufanci
- Aqa'id » shin soyayyar Ahlil-baiti tana kasancewa daga bangare daya
- Aqa'id » Wani ne yake cewa wai shi yana haduwa da Imam Mahadi A.F
Wasu daga cikin tambayoyi
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin motsa jiki yana bada tasiri kan hanya tarbiyar Ruhi
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta a baiwa bahashime kaffara
- Tarihi » ME YASA IMAM ALI BA TASHI YA DAUKI FANSAR ZALUNCIN DA AKAIWA FATIMA A.S BA
- Hanyar tsarkake zuciya » SHI YA HALASTA GA WANDA YA KE SHARIFI TA BANGAREN MAHAIFIYA YA SANYA KAYAN SHARIFAI
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mahaifin yaro ya fita da shi unguwa nesa ba tareda sanin mahaifiyarsa ba
- Hanyar tsarkake zuciya » Nayi aure fiye da shekaru biyar da suka shude ya zuwa yanzu ban azurtu da samun zuriya ba sannan na gaji da tuntubar likitoci
- Hukunce-hukunce daban-daban » Mene ne ingancin sanannan littafi nan da ake kira (Hallalul Mashakil) shin mustahabancinsa ya tabbata
- Hanyar tsarkake zuciya » Fasalina bai da kyawu saboda haka ne ma babu wanda ke zuwa neman aure na wannan tunani ya na sanya ni tsanar kaina lokuta da daman gaske, saboda haka ina neman nasiha daga gareka don daina wannan tunani.
- Hukunce-hukunce daban-daban » : ni da matata munyi jima'I muna Dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
- Hanyar tsarkake zuciya » SHIN YA HALASTA A KARANTA ADDU’A DA YAREN DA BANA LARABCI BA
- Aqa'id » Neman Karin Aure
- Aqa'id » Shin rashin Imani na da Wilaya Takwiniyya yana iya fitar da ni daga Mazhaba?
- Hukunce-hukunce » Mene ne ra’ayinku kan halascin rarrabawa karbar fatawowi cikin mas’alar auren mutu’a
- Hukunce-hukunce » yin saki cikin fushi
- Hukunce-hukunce » MENE NE HUKUNCIN CINIKIN DA AKE BIYAN KUDADE A TSINTSINKE A RARRABE DA KARO GUDA BA
Tambayoyin da akafi karantawa
- Hukunce-hukunce » Hukuncin istimna’i (yin wasa da al’aura) lokacin larura ga mata
- Hukunce-hukunce » Wadannan abubuwa ne ke zama alamun balaga ga `ya mace da namiji?
- Hadisi da Qur'an » ?menene fasarar suratul kausar
- Hukunce-hukunce daban-daban » Shin akwai wasu aiyuka da wuridi da mutum zaiyi domin samun aiki ko
- Hukunce-hukunce daban-daban » na fake da Allah da yawan istigfari da addu’o’i na kuma yi sallar neman arziki sai dai cewa abin bakin cikin tare da haka ban iya cimma muradina ba
- Hukunce-hukunce » Shin ya halasta mace ta hana mijinta ya sadu da ita a matsayin sa na wanda baya ruko da addini?
- Hukunce-hukunce daban-daban » Aslm Menene ma'anar Buriji
- Hanyar tsarkake zuciya » Shin akwai wani zikiri ko wani aiki da zai mini maganin yawan ciwon damuwa
- Hukunce-hukunce » MAI BARIN SALLAH
- Hukunce-hukunce » Wasiwasi kan alwala da wanka da kuma sallah
- Hukunce-hukunce daban-daban » Addu’ar gane barawo
- Hanyar tsarkake zuciya » Naso neman Karin bayani daga gareka kan azkar wanda kayi ishararsu cikin littafin ulumul garbiyya
- Aqa'id » MENENE ILLA CIKIN AUREN ALI DA FATIMA (AS) SHIN UMARNIN UBANGIJI NE
- Hanyar tsarkake zuciya » Gwajajjiyar addu’a da aka gwada domin samun daukar ciki da samun zuriya.
- Hukunce-hukunce daban-daban » Tambaya atakaice: ni da matata munyi jima'I muna dauke da azumi saboda haka menene hukuncin mu?.
Sau da yawa-yawan lokuta muna karantawa muna saurare daga laccocinku ko kuma daga maganganun malaman addini masu daraja kai hatta cikin manya-manyan litattafai da rubututtukan sakafar muslunci da cewa daga abubuwan da suke Katanga da hana amfanuwar da yawa-yawan musulmi musammam ma shi’a daga kur’ani da ziyartar kaburburan a’imma tsarkaka da karatun zikirai ingantattu cikin biyan bukata da warkar da mara lafiya da neman bukata da abin da Allah yake yarduwa da shi ne sakamakon rashin cikakken yakini, da yawa-yawan mu daga cikin ni kaina a kebance ina fama da wannan matsalar, hakika ban san menene dalili ba shin rashin samun cikakken yakini ne kan al’amarin ko kuma wani abu ne daban, babbar matsalar ma kacokan shi ne ni ban san menene cikakken yakinin ba, shin shi ne shu’urin da muke ji a zuciya ko kuma wani ayyanannen yanayi ne na imani da yake samuwa yayin karanta kur’ani da zikirai, ko kuma wani yanayi ne mai hauhawa da yake danganewa da karfaffa da ibadoji na wajibi da na mustahabbi da mu’amaloli da aikata na halal dinsu da kauracewa haramun da nesantar sabo da zaikata zunubai….
Tambayata Allah ya saka muku da alherinsa anan shi ne ta kaka za mu samu cikakken yakini ko kuma wacce hanya ce za ta kaimu ga cikakken yakini domin samun amfana da kur’ani mai girma da ziyarar humbare makwantan a’imma tsarkaka da zikirai cikin biyan bukatu da warkewar marasa lafiya, Allah ya saka muku da mafi alherin sakamako
Amincin Allah da albarkatunsa su tabbata gareku.
Menene cikakken yakini (yakinit tam)
السلآم عليكم سيدنا الجليل ورحمة الله وبركاته...
Assalamu alaikum sayyid mai girma tareda rahamar Allah da albarkarsa gareka.
Sau da yawa-yawan lokuta muna karantawa muna saurare daga laccocinku ko kuma daga maganganun malaman addini masu daraja kai hatta cikin manya-manyan litattafai da rubututtukan sakafar muslunci da cewa daga abubuwan da suke Katanga da hana amfanuwar da yawa-yawan musulmi musammam ma shi’a daga kur’ani da ziyartar kaburburan a’imma tsarkaka da karatun zikirai ingantattu cikin biyan bukata da warkar da mara lafiya da neman bukata da abin da Allah yake yarduwa da shi ne sakamakon rashin cikakken yakini, da yawa-yawan mu daga cikin ni kaina a kebance ina fama da wannan matsalar, hakika ban san menene dalili ba shin rashin samun cikakken yakini ne kan al’amarin ko kuma wani abu ne daban, babbar matsalar ma kacokan shi ne ni ban san menene cikakken yakinin ba, shin shi ne shu’urin da muke ji a zuciya ko kuma wani ayyanannen yanayi ne na imani da yake samuwa yayin karanta kur’ani da zikirai, ko kuma wani yanayi ne mai hauhawa da yake danganewa da karfaffa da ibadoji na wajibi da na mustahabbi da mu’amaloli da aikata na halal dinsu da kauracewa haramun da nesantar sabo da zaikata zunubai….
Tambayata Allah ya saka muku da alherinsa anan shi ne ta kaka za mu samu cikakken yakini ko kuma wacce hanya ce za ta kaimu ga cikakken yakini domin samun amfana da kur’ani mai girma da ziyarar humbare makwantan a’imma tsarkaka da zikirai cikin biyan bukatu da warkewar marasa lafiya, Allah ya saka muku da mafi alherin sakamako
Amincin Allah da albarkatunsa su tabbata gareku.
Da sunan Allah mai raham mai jin kai
idan kana san ka san cewa shin
sallarka ta samu karbuwa ko kum ba ta samu ba?
To daga cikin alamomin karbuwarta shi ne ita sallah dai ta kasance tana hana aikata alfasha da munkari, idan kaiwa sallar biyayya cikin umarninta da haninta to tabbas kai an karbi sallarka, amma idan mutum ya aikata zunubi bayan sallah to wannan alama ce ta cewa sallarsa ba ta karbu ba karbuwar tak’wa da kamala wacce take janyo kammaluwar mutum da dagawar darajarsa da dacewa cikin tafiyarsa da sulukinsa, kadai dai ana karba daga gare shi ingantacciya kawai wanda shi ne sauke taklifi da kuma cewa shi ba zai maimaita sallah ba. Wannan alama ce mai kyau don sanin yakini, shin bayan sallah zaka ji cewa sallarka tana hanaka kallon matar da bata halasta ka kalleta ba alal misali ko kuma shin sallar tana hanaka yin gulma ko saurarenta ko tarayya da wanda yake yin gulma hakika sauraren gulma yafi girma daga zunubin mai yin gulmar sau saba’in, idan har ba zaka iya kare wanda ake gulmarsa ba to abin da ya wajaba kanka shi ne ka tashi daga majalisin da ake gulmar kada ka damu da zargin mai zargi cikin sha’anin Allah, wanda yake da yakini kan wuta ba zai taba jin kunya kan fadin gaskiya ba, lallai shi zunubi hakikaninsa da badininsa duk wutar jahannama ne, nesa-nesa ya aikata zunubi ba, kai zai kare kansa daga zunubi wannan shi ne abin da ake kira da (is’ma if’aliya) wanda take wajen waliyyan Allah da salihan bayi.
Mafi falalar al’amri shi ne ka samu yakini wanda shi ne barin aikata zunubai kananansu da manya har tsawon shekara guda a wannan lokaci da sannu zaka san yakini cikin zuciyarka tabbatattun abubuwa za su yaye gareka, daga wannan lokaci ka kuduri niyya barin aikata sabo da zunubi dukkaninsu ka fara da aibobin harshe kamar yadda malaman akhlak suka ambata kana iya komawa littafin jami’us sa’adat na malam naraki da mahajjatul baida’u na faizul kashani don Karin bayani, sannan kayi aiki da abin da ya zo cikinsu daga kyawawan dabi’u ka komawa risala amaliya ta wanda kake taklidi da shi, ka koma littafin aka’idul imamiyya ka yi aiki da abin da ya zo ciki a wannan lokaci zaka riski darajojin farko na yakini da farkon ilimin yakini sannan kai ta tsinkayar wadannan darajoji har zuwa masha’Allah cikin hakkul yakini daya bayan daya zasu yi ta riskarka kamar misalin kwayar carbi idan damki kwaya daya ka jata ta biyu sai ta riskeka kai ta yin haka harka riski kwayar karshe,
WAJEN ALLAH MUKE NEMAN TAIMAKO
Daga cikin tambayoyin wanna sashin (Hanyar tsarkake zuciya)
- na jarrabu da alakada ta sabawa shari’a, mene ne mafita
- Mai nene hukuncin mutuman da yake sauraran yi da mutane ?
- MENE NE RAKA’A YUNUSIYA
- WACCE HANYA CE ZATA ISAR DAMU ZUWA GA HALIN ARIFAI SANNAN MENE NE KA’IDA DA TA ZAMA DOLE ABI
- MUNAJATUL MUHIBBIN (YA ALLAH WANE NE YA DANDANI ZAKIN KAUNARKA SAI YA ZAMANTO YANA NEMAN WANINKA
- Ina jin cewa dukkanin kofofin samun aure sun kulle a gabana
- Sayyid ku taimaka mana da wani wuridi ko zikiri da zai tunkude mini ni da iyalina hassadar mahassada.
- SHIN TASIRIN ZIKIRIN TAUHIDI YANA DAGA ABINDA AKA JARRABA SHI AKA GANSHI
- Matsalolin samari
- RASHIN SAMUN DACEWA A RAYUWAR DUNIYA